For real, reliable, and timely news updates on national and global events.
Monthly Archives

September 2021

PDP Ta Tura Shugabancin Jam’iyyar Zuwa Arewa

Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta tura kujerar shugabancin jam’iyyar na kasa zuwa yankin Arewa. Duk da dai jam'iyyar ba ta sanar da matsayarta kan inda kujerar shugabancin kasa, mataimakin shugaban kasa ko wasu mukaman

CUTA BA MUTUWA BA (1)

Sodikat Aisha Umar ************************************** Barci nake muraran, kwatsam sai ji nayi cikina yana kullewa, ji nake duk cikin mafarki da nake ne, amma ga mamaki, ina bude idanuwana na ji tabbas ba mafarki bane gaskiya ne.

An Kama Masu Temakawa Yan Ta’adda 2000 A Zamfara

Masu temakawa 'yan ta'adda sama da 2000 ne aka kama a jihar Zamfara sakamakon katse layin sadarwar da aka yi a jihar, a cewar Kwamishinan Ma'aikatar Yada Labarai, Al'adu da Yawon shakatawa na jihar, Alhaji Ibrahim Dosara. Kwamishinan ya

Farashin Danyen Mai Ya Tashi A Duniya

A karon farko cikin shekaru 3, farashin danyen man fetur ya haura dala 80 kan kowace ganga a kasuwar man ta duniya. Tun a ranar Talatar da ata gabata farashin man ya kai dala 80.69, abin da rabon da a gani tun watan Oktoban shekarar

Manoman Ridi A Sakkwato Sun Yabawa Gwamna Tambuwal

Daga: Lukman Dahiru Kungiyar manoman ridi ta jihar Sakkwato ta yabawa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal bisa gudunmawar da yake bawa kungiyar. Yabon ya fito ne ta bakin shugaban Kungiyar Manoman Ridi ta jihar ta Sakkwato, Alhaji Shu'aibu

NCC Ta Jaddada Ranar Karshe Ta Hada SIM Da NIN

Hukumar Sadarwa ta Najeriya NCC ta ce nan ba da jimawa ba wadanda ba su shaidar zama dan kasa ta NIN za su rasa damar samun abubuwa da dama a Najeriya ciki har da Lasisin Tuki da kuma Fasfo. Haka kuma hukumar ta jaddada ranar 31 ga

BINCIKE: Anfanin Majamfari/Rai Dore

Daga: Baba Alhaji Ashbab Menene Rai Dore/Majanfari? Rai dore wata karamar ciyawa ce koriya, tana da tsayin da ya kai na mita daya da digo takwas (1.8m). Ganyen rai dore na da launin kore mai haske (light green) a sanda take girma, a

Siyasar Matasanmu – Adawa ko Kiyayya?

Daga: ZUNNURA ISAHAQ JIBRIEL Ina ganin ya kamata matasan mu na yankin Arewacin Najeriya su fahimci Banbancin dake tsakanin SIYASA da kuma ADAWA, Domin a dogon nazarin da nayi na lura yawancin matasa basu iya bambanta tsakanin Adawa

Kano Ta Shiryawa Babban Taron APC A Jihar

Kwanaki kadan zuwa kafin babban taron jam’iyyar All Progressives Congress, APC, wanda za a yi a ranar 16 ga watan Oktoba, gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya ce jihar a shirye take game da taron. Ya bayyana hakan ne kafin fara zaman

An Rike Albashin Ma’aikata 731 a Gombe

Gwamnatin jihar Gombe ta dakatar da biyan albashi ga ma’aikata 731 saboda kama su da aka yi da laifin rashin zuwa wajen aiki a watan Satumba, inda ake gudanar da bincike kan karin wasu guda 170. Kwamishinan Kudi da ci Gaban Tattalin