An Sanya 6 Ga Disamba Don Duba Cancantar Yin Takarar Atiku
Babbar Kotun Gwamnatin Tarayya a Abuja ta sanya ranar 6 ga Disamba, 2021 domin sauraron karar da akai kan cancantar Alhaji Atiku Abubakar ta tsayawa takarar shugabancin Najeriya.
A ranar Litinin din nan, Mai Shari’a Inyang Ekwo na!-->!-->!-->…