For real, reliable, and timely news updates on national and global events.
Monthly Archives

October 2021

EFCC Ta Kama Matar Ganduje

Hukumar EFCC ta damke Hafsat Ganduje, matar gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje kan zargin cin hanci da rashawa da danta ya yi, kamar yanda jaridar PREMIUM TIMES ta rawaito. Kamun ya zo ‘yan makonni bayan gazawar ta na amsa

Najeriya Na Cikin Giyar Ribos – Magoya Bayan Atiku

Kungiyar Magoya Bayan tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, yayin da take murnar cikar Najeriya shekaru 61 da samun ‘yancin kai, ta bayyana cewa kasar na ci gaba da komawa baya a karkashin mulkin Shugaban kasa, Muhammadu Buhari.

Najeriya Za Ta Kara Daukar ‘Yan NPOWER 490,000

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a jawabinsa na samun ‘yancin kai a ranar Juma’a ya ce, ana ci gaba da gudanar da shirye-shiryen zabo wasu mutane 490,000 da za su ci gajiyar shirin NPOWER. A cewarsa: “Idan aka yi la’akari da kyakkyawan

Najeriya Ta Dakatarda Kaddamar Da ENaira

Babban Bankin Najeriya (CBN) a ranar Alhamis, ya ba da sanarwar dakatar da shirin kaddamar da tsarin kudi na intanet wanda aka fi sani da eNaira, don ba da damar aiwatar da wasu muhimman ayyuka na tunawa da ranar cika shekaru 61 da samun