Chaina Za Ta Samar Da Karin Rigakafi Ga Kasashe Masu Tasowa
Daga: CRI Hausa
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin Wang Wenbin, ya ce a nan gaba, kasar Sin za ta ci gaba da rungumar manufar gina al’ummar duniya mai makomar bai daya ta fuskar kiwon lafiya, ta hanyar aiwatar da matakai daki daki,!-->!-->!-->…