Kaduna Za Ta Katse Layikan Waya A Wasu Sassan Jihar
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce gwamnatinsa ta nemi gwamnatin tarayya a hukumance da ta tilasta dakatar da layikan sadarwa a wasu sassan jihar da hukumomin tsaro suka ayyana a matsayin masu bukatar irin wadannan matakan.
!-->!-->!-->…