For real, reliable, and timely news updates on national and global events.
Yearly Archives

2021

ASUU Ta Daidaita Da Gwamnatin Tarayya

Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, da Gwamnatin Tarayyar Najeriya sun cinma matsaya bayan samun shiga tsakanin da Kakakin Majalissar Wakilai, Femi Gbajabiamila. An samu daidaiton ne a zaman sasanton da aka gudanar a Majalissar Tarayya yau