Ƴan Najeriya 200,000 Ke Gudun Hijira A Nijar
Kashe-kashe da satar mutane da wawushe dukiya ya talasta wa mutum sama da mutum 200,000 daga Najeriya tsallakawa zuwa Nijar.
Hukumar kula da ƴan gudun hijira ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce ƴan Najeriya 11,500 hare-haren ƴan ibndiga!-->!-->!-->…