An Sace Mutum 60 Suna Tsaka Da Ibada A Kaduna
Daga: Aminiya
’Yan bindiga sun sace akalla mutum 60 tare da hallaka mutum guda yayin wani hari da suka kai kan wani coci a Jihar Kaduna.
Shugaban Kungiyar Kiristoci ta Najeriya CAN reshen jihar, Rabaran John Hayab ne ya tabbatar wa!-->!-->!-->!-->!-->…