For real, reliable, and timely news updates on national and global events.
Yearly Archives

2021

Mutune Sun Mutu A Rushewar Gini A Lagos

Mutanen da ba su gaza 10 ba ne aka tabbatar sun mutu lokacin da gini mai hawa 21 ya zube a kan titin Gerard da ke Ikoyi a jihar Lagos. A lokacin da ake shirya wannan rahoto, akwai sauran mutane da ke karkashin baraguzan ginin ciki har

An Dage Sauraren Shari’ar Nnamdi Kanu

Wata Babbar Kotu a Abuja ta dage sauraren shari’ar da take yiwa jagoran ‘yan kungiyar IPOB masu neman kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu. A yau ne dai aka tsara ci gaba da saurararen karar wadda aka dage a baya musamman saboda gazawar