Wani Ya Kashe ‘Yar Makwabcinsa ‘Yar Shekara 8 Bayan Ya Karbi Kudin Fansa Milyan Uku
Daga: Haruna A Bultuwa
Kwanaki kadan bayan kashe wata yarinya Hanifa Abubakar mai shekaru biyar 'yar jihar Kano da malamninta ya yi, an kuma kashe wata yarinya Asma'u bayan an yi garkuwa da ita da kuma karbar kudin fansa naira miliyan!-->!-->!-->…