Wanda Ake Zargi Da Kisan Hanifa Ya Ce Bai Yi Garkuwa Da Ita Ba Kuma Bai Kasheta Ba
Shari’ar da ake yi kan zargin kisan Hanifa, daliba mai shekara biyar a Kano ta dauki sabon salo, bayan da wanda ake zargi da kisan nata, Abdulmalik Tanko ya ce sam ba shi ya kashe ta ba.
A yayin zaman Babbar Kotun Jihar Kano da ke!-->!-->!-->…