Mutane 31 Ne Suka Mutu Saboda Turmutsitsin Taro A Jihar Rivers
A kalla mutane 31 ne suka mutu a turmutsitsi a yayin taron gangamin da wata coci ta shirya a birnin Fatakwal na jihar Ribas, da safiyar ranar Asabar, kamar yadda hukumar ‘yan sandan Najeriya ta bayyana.
Grace Iringe-Koko, kakakin!-->!-->!-->…