ASUU Ta Kira Zama Kan Biyan Rabin Albashin October Da Aka Yiwa Malamai
Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU ta shirya yin zaman gaggawa na shugabanninta na kasa biyo bayan hukuncin Gwamnatin Tarayya na biyan malaman jami’o’i rabin albashin watan October, 2022.
Duk da har yanzu ba aiyana lokacin gudanar da zaman!-->!-->!-->…