Jerin Sunayen Ƴan Boko Haram 69 Da Suka Tsere Daga Gidan Yarin Kuje
Hukumar Kula da Gidajen Yari ta Najeriya, a yau Juma'a ta saki sunaye da hotunan fursunonin da ake zargi da ta'addanci wadanda suka tsere daga gidan yarin Kuje da ke Abuja.
TASKAR YANCI ta rawaito cewa, fursunonin sun tsere ne a ranar!-->!-->!-->…