Shugaban NNPP Na Jihar Kaduna Ya Fice Daga Jam’iyyar
Shugaban Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), na Jihar Kadun, Ben Kure, ya sanar da ajjiye mukaminsa da kuma ficewarsa daga jam’iyyar a jiya Alhamis.
Da yake jawabi ga manema labarai jiya a Kaduna, Ben Kure ya ce, duk da yana!-->!-->!-->…