NNPP Zata Taimakawa EFCC Da Yansanda Wajen Fallasa Gwamnoni Masu Siyan Kuri’a A Ranar Zabe –…
Dan takarar shugabancin Najeriya ƙarkashin jam’iyyar NNPP Injiya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce, ya yi mamakin yadda ya ga wasu gwamnonin APC na zagi ko sukar shugaban ƙasar kan sauyin kuɗi.
A wani sako da ɗan takarar ya wallafa a shafinsa!-->!-->!-->…