For real, reliable, and timely news updates on national and global events.
Yearly Archives

2023

Fintiri Ya Lashe Zaben Gwamnan Adamawa

Hukumar zaɓe a Najeriya ta sanar da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin wanda ya lashe zaɓen jihar Adamawa, wanda ya ƙare cikin taƙaddama. Jami'in sanar da sakamakon zaɓen gwamna na Adamawa, Farfesa Mohammed Mele ya ce Ahmadu Fintiri

JAMB Ta Kara Wa’adin Cike DE

Hukumar Shirya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a, JAMB, a jiya Litinin ta kara wa’adin cike form na DE na bana da karin sati daya. A jawabin da hukumar ta saki, Mai Magana da Yawun JAMB, Dr. Fabian Benjamin ya ce, an fara rijistar DE

Me Yasa Wasu Ke Yawan Jin Bacci?

Daga: CRI HAUSA Masu karatu, ko kuna jin bacci bai ishe ku ba duk da cewa kun dauki lokaci mai tsawo kuna yin baccin? Kwanan baya masanan kasar Jamus sun bayyana wasu dalilai guda 8 da kan sa wasu jin bacci ba ya isar su. Da farko,