For real, reliable, and timely news updates on national and global events.

An Kira Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kasashen G20

Yau Jumma’a, aka bude taron ministocin harkokin wajen kasashen G20 a tsibirin Bali na kasar Indonesiya. Taken taron shi ne “Hada kai don gina duniya mai zaman lafiya, kwanciyar hankali da wadata”.

Tun daga ranar 7 ga wata, ministocin harkokin wajen kasashen G20 suka fara shawarwari a tsakaninsu, daya bayan daya.

Kasashen G20 a wannan shekarar ta 2022 sune: Argentina, Australia, Brazil, Canada, China, France, Germany, India, Indonesia, Italy, South Korea, Japan, Mexico, Russia, Saudi Arabia, South Africa, Turkey, Birtaniya, Amurka, da Kungiyar Tarayyar Turai.

Comments
Loading...