PDP Na Tattaunawa Da Kwankwaso Da Peter Obi Kan Zaɓen 2027 — Kakakin Jam’iyyar
Jam’iyyar PDP ta fara tattaunawa da tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Kwankwaso da kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP) a zaben 2023, Mista Peter Obi, kan zaben 2027 mai zuwa.
Mataimakin Kakakin Jam’iyyar PDP na!-->!-->!-->…