Tinubu Ya Sanya Sharaɗi Kafin A Ƙara Kuɗin Shan Lantarki A Najeriya
Ministan Lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana cewar, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya matsa lamba kan cewar dole ne ƙasa ta cimma ƙaruwar wadatar hasken lantarki kafin ta ƙara kuɗin shan lantarkin a kan ƴan ƙasa.
Ya ce, Tinubu ya!-->!-->!-->…