Sojojin Najeriya Da Na Birtaniya Za Su Yi Aiki Tare Wajen Kawo Ƙarshen Boko Haram – Badaru
Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya ce, Najeriya za ta ƙarfafa alaƙa da ƙasar Birtaniya domin magance matsalar tsaro a Najeriya.
Badaru ya bayyana hakan ne a yau, lokacin da wakilan ƙasar Birtaniya ƙarƙashin Ministan Sojojin!-->!-->!-->…