Ƴansanda Sun Kama Ƙasurgumin Mai Garkuwa Da Mutane Da Wata Ƴar Leƙen Asirinsu A Zamfara
Rundunar ƴansandan Jihar Zamfara sun kama wani ƙasurgumin mai garkuwa da mutane mai suna Lawali Danhajiya, wanda ya ƙware a yin garkuwa da mutane a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara.
Haka kuma ƴansandan sun samu nasarar kama wata ƴar!-->!-->!-->…