For real, reliable, and timely news updates on national and global events.

Buhari Ya Ƙaddamar Da Masana’antar Takin Zamani Ta Ɗangote

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, ya ƙaddamar da masana’antar takin zamani ta Ɗangote mai ƙarfin fitar da takin zamani metric tonnes miliyan 3 a Lagos.

Ƙaddamarwar ta faru ne a ranar Talata a Lagos Free Trade Zone da ke Lekki.

“Wannan wata manuniya ce da ke nuna cigaban al’ummar mu a kasar nan,” in ji Buhari, inda kuma ya yabawa masu aikin Masana’antar Ɗangote.

(PUNCH)

Comments
Loading...