Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Education
Jigawa State Government Approves N4 Billion For Key Educational, Infrastructure, And Economic…
The Jigawa State Executive Council, under the leadership of Governor Malam Umar Namadi, has approved a series of major projects and initiatives aimed at improving education, infrastructure, and economic development across the state.
The!-->!-->!-->…
Nigeria Faces Critical Shortage of 278,000 Teachers as Education Crisis Deepens – UNICEF
By Mika’il Tsoho, Dutse
In a bid to tackle the growing issue of out-of-school children in Nigeria, the United Nations Children’s Fund (UNICEF) has urged immediate action to address the country's severe teacher shortage.
The!-->!-->!-->!-->!-->…
Jigawa First Lady Reaffirms Commitment to Girls’ Education on International Day of the Girl…
By Mika'il Tsoho, Dutse
As the world celebrated the International Day of the Girl Child, the First Lady of Jigawa State, Hajiya Hadiza Umar Namadi, has reiterated her commitment to advancing the education of girls in the state. Speaking!-->!-->!-->…
Jihar Jigawa Zata Kashe Biliyoyi Wajen Gyaran Makarantu Da Siyan Injinan Noma
Majalissar Zartarwa ta Jihar Jigawa, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, ta amince da aiwatar da wasu ayyuka a taron da ta yi ranar Alhamis, 19 ga watan Satumba, 2024.
Majalissar ta amince da bayar da kwangilar fiye da naira!-->!-->!-->…
TSADAR SUFURI: Ɗalibai Na Takawa A Ƙasa Yayin Da Wasu Suka Ƙauracewa Makarantunsu
Rahotanni sun nuna cewa ɗalibai a sassa daban-daban na ƙasar nan sun fara tafiya a ƙafa zuwa makarantunsa sakamakon tsadar kuɗin sufuri da ta biyo bayan ƙarin farashin man fetur.
Yawancin makarantun sun fara sabon zangon karatu a jiya,!-->!-->!-->…
TSANANIN TSADAR FETUR: Wahala Na Jiran Iyaye, Ɗalibai Da Malamai Yayin Da Ake Shirin Komawa…
Yayin da makarantu ke shirin fara zangon karatu na 2024/2025 a faɗin Najeriya, ƙarin farashin man fetur da aka samu a makon da ya gabata ya jefa iyaye, dalibai, malamai, da masu makarantu cikin damuwa da tashin hankali.
Wasu masu!-->!-->!-->…
Mun Fi Son A Rage Tsadar Kuɗin Makaranta Maimakon A Bamu Bashi – Ɗalibai Ga Gwamnati
Ƙungiyar Ɗaliban Najeriya (NANS) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta rage tsadar kuɗin karatu maimakon samar da tsarin bashi ga ɗalibai.
Shugaban Ƙungiyar, Henry Okuomo ne ya bayyana hakan a jiya Juma’a, a wata hira da aka yi da shi a!-->!-->!-->…
BASHIN KARATU: Mun Fara Jin Alat Na Kuɗin Rijistar Ɗalibanmu – Shugaban Wata Makaranta
Shugaban makarantar Moshood Abiola Polytechnic, MAPOLY, da ke Abeokuta, Dr. Adeoye Odedeji, ya ce ɗaliban makarantar sun fara samun kuɗi na bashin karatun da suka nema.
Odedeji ya bayyana hakan ne ranar Juma’a a Abeokuta yayin rantsar!-->!-->!-->…
Ba Mu Hana Ƴan Ƙasa Da Shekara 18 Rubuta WASSCE Da NECO Ba – Ministan Ilimi
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta fayyace cewa ba ta dakatar da ɗaliban da ba su kai shekara 18 ba daga rubuta jarrabawar WASSCE ko NECO.
Ƙaramin Ministan Ilimi, Dr. Yusuf Sununu ne ya bayyana haka a Abuja yayin da yake amsa tambayoyi daga!-->!-->!-->…
NANS Ta Roƙi Gwamnati Da Ta Janye Sokewar Da Tai Wa Digirin Benin Da Togo
Shugabannin Ƙungiyar Ɗaliban Najeriya ta NANS a yankin kudu maso yamma sun roƙi gwamnatin tarayya da ta sake nazari kan soke shaidar karatun digiri daga manyan makarantu na ƙasar Benin da Togo.
A cikin wata sanarwa da Shugaban Reshen!-->!-->!-->…
JAMB Ta Gano Ɗalibai 21 Da Ke Da Sakamakon Jarabawar Bogi
Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Jami’a (JAMB) ta gano ɗalibai 21 da suka yi amfani da sakamakon jarrabawar Interim Joint Matriculation Board (IJMB) na bogi don samun gurbin karatu a shekarar 2023.
Wata takarda daga JAMB ta bayyana cewa,!-->!-->!-->…
Sama Da Kaso 30 Cikin 100 Na Malaman Makaranta A Najeriya Sun Ajjiye Aiki – Shugaban UBEC
Babban Sakataren Hukumar Kula da Ilimi Matakin Farko, UBEC, Hamid Bobboyi ya bayyana cewar, sama da kaso 30 cikin 100 na malaman makaranta da ke koyarwa a makarantun Najeriya sun ajjiye cikin shekaru uku da suka gabata.
Bobboyi ya!-->!-->!-->…
Kashim Shettima Ya Yi Gargaɗi Kan Wulaƙanta Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomi
Matimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya bayyana cewar, ƴancin ƙananan hukumomi zai magance matsalolin kuɗaɗe da ke jawo tarnaƙi ga cigaban ilimi a matakin farko a Najeriya.
Shettima ya ƙara da cewa, hukuncin Kotun Ƙoli na kwanan nan!-->!-->!-->…
WAHALAR RAYUWA: Iya Ɗalibai 5,000 Ne Su Kai Rijistar Komawa Wata Jami’a Cikin Ɗalibai 30,000
A yayin da matsin tattalin arziƙi ke ƙara tsananta ga talakawan Najeriya, Jaridar NIGERIAN TRACKER ta gano cewar a Jami’ar Bayero da ke Kano, iya ɗalibai 5,000 ne suka yi rijistar komawa jami’ar cikin ɗalibai 30,000 da suka kammala hutu.
!-->!-->…
An Yi Kira Ga JAMB Da Ta Sauƙaƙa Hanyar Yin Regularization Ga Masu Cike DE
Hukumar Shiraya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a, JAMB ta ce duk dalibin da ya zaɓi ya sami addmission ba ta ingantacciyar hanya ba zai fuskanci.
Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da JAMB ke jaddada cewar, duk wani admission na shiga!-->!-->!-->…
Malam Adamu Foundation Zata Ɗau Nauyin Karatun Ɗaliban Jigawa A Khadija University Majia
Gidauniyar Malam Adamu Foundation (MAF) ta Alhaji Musa Adamu Majia mamallakin Jami’ar Khadija da ke Majia a Jihar Jigawa zata ɗau nauyin karatun ɗalibai masu ƙaramin ƙarfi a Khadija University Majia.
MAF ta tanadi ɗaukar nauyin karatun!-->!-->!-->…
JAMB Ta Ƙara Kuɗin Rijistar Jarabawa
Hukumar Shirya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a, JAMB ta ƙara kuɗin rijistar yin jarabawar UTME zuwa naira 7,700 da kuma naira 6,200.
Sanarwar ƙarin kuɗin ta fito ne daga hukumar shirya jarabawar a shafinta na X, inda ta sanar da fara!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Ta Dakatar Da Biyan Ƴan J-Teach, Ta Kuma Gano Malaman Bogi 240 Da Masu Takardun…
Gwamnatin Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Gwamna Umar Namadi ta sanar da dakatar da biyan dukkan malaman da suke koyarwa a makarantun jihar ƙarƙashin shirin J-Teach.
Kwamishinan Yaɗa Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu, Sagir Musa ne!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Kashe Wa Ɓangaren Ilimi Kaso 25% Na Kasafin Kuɗi
Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya bayyana cewar, Gwamnatin Tarayya ta shirya kashewa ɓangaren ilimi kaso 25 cikin ɗari na kasafin kuɗin kowacce shekara matuƙar akwai tsare-tsaren da su tabbatar da buƙatar kuɗaɗen.
Ministan ya!-->!-->!-->…
Tarayyar Turai Ta Ware Maƙudan Kuɗaɗe Don Malaman Makaranta Na Arewa Maso Yamma
A ƙoƙarinta na magance yawaitar yaran da ba sa zuwa makaranta a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya ta hanyar bunƙasa hanyoyin samun ingantaccen ilimi da rayuwar matasan yankin, Ƙungiyar Tarayyar Turai, EU, ta sanar da ƙarin tallafi na!-->…