Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Education
Ɗiban Malaman Sa Kai Na J-Teach Ba Mafita Ba Ce Ga Matsalar Ƙarancin Malamai A Jigawa
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Na daɗe da ƙalubalantar yunƙurin gwamnatin Jihar Jigawa na magance gagarumar matsalar ƙarancin malaman makaranta da tai wa harkar ci gaban ilimin jihar dabaibayi tsawon shekaru na amfani da malaman sa!-->!-->!-->…
Kano Ta Ɓullo Da Tsarin Bai Wa Ɗalibai Mata Tukuicin Naira 20,000 Don Bunƙasa Shigarsu Makarantu
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da fara bayar da tukuicin naira 20,000 ga ɗalibai mata da ke jihar domin bunƙasa sha’awarsu ta zuwa makaranta.
Gwamnan wanda ya sanar da ci gaban a jiya Lahadi lokacin da yake jawabin!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Masu Degree Da Suka Samu Aikin Sa Kai Na J-Teach A Jigawa
Gwamnatin Jihar Jigawa ta saki sunayen masu degree waɗanda suka samu aiki sa kai na J-Teach domin koyarwa a manyan makarantun sikandiren jihar.
Gwamnatin ta kuma sanar da shirin bayar da horo na kwana ɗaya da aka shiryawa sabbin malaman!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Za Ta Raba Littattafai Miliyan 3 A Makarantu, Za Ta Kuma Ginawa Malamai Gidaje
Gwamnatin Jihar Kano za ta raba littattafai miliyan uku ga ɗaliban da su ke karatu a makarantun gwamnati da ke jihar.
Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Umar Haruna Doguwa ne ya bayyana hakan a yau, yayin shirin BBC Hausa na ‘A Faɗa A!-->!-->!-->…
JERIN DARUSSA: Hukumar Kula Da Jami’o’i Ta Saki Sabuwar Manhajar Darussan Digiri A Najeriya
Hukumar Kula da Jami’o’i ta Ƙasa, NUC, ta bayyana sabuwar manhajar da jami’o’in Najeriya za su na yin amfani da ita.
Da yake magana a taron da aka gudanar a Abuja, Mai Riƙon Shugabancin Hukumar NUC, Dr. Chris Maiyaki ya ce, sabuwar!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki
Ƙungiyar Malam Jami’o’i ta Ƙasa, ASUU, biyo bayan Taron Shugabanninta na Ƙasa da ta yi a Jami’ar Maiduguri ta buƙaci Gwamnatin Tarayya ta ofishin Babban Akawunta na Tarayya da ta saki kuɗaɗen ariyas na ƙarin girma da mambobin ƙungiyar ke!-->…
A Ɗauki Nauyin Karatun Mace 100% Ko Kuma . . .
'Ya mace, idan ba za a iya ɗaukar nauyin karatunta da buƙatunta a lokacin karatu 100% ba, a haƙura, ya fi maslaha da alheri.
Ke ma idan kin san gidanku ba za su ba ki full scholarship ba, ki haƙura.
Wasu na amfani da talaucinsu yara!-->!-->!-->!-->!-->…
Sanata Malam Madori Ya Fi Kowa Temakawa Ɗalibai A Yankin Jigawa Ta Gabas
Daga: Ahmed Ilallah
Duk da cewa a nawa ra'ayin kamata yayi wakilan al'ummah musamman a Majalissar Dokoki su maida hankali wajen samar da doka da kuma tilastawa shugabannin wajen samar da yanayi mai kyau da duk Dan Talaka zai samu kowane!-->!-->!-->…
Kusan Sabon Ministan Ilimi Na Najeriya, Farfesa Mamman
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Babban Lauyan Najeriya, Farfesa Tahir Mamman a matsayin sabon Ministan Ilimi na Najeriya.
Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Kafafen Yaɗa Labarai da Hulɗa da Jama’a, Ajuri Ngelale ne ya bayyana!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Kano Ta Hana Private Schools Ƙarin Kuɗin Makaranta
Gwamnatin Kano ta tabbatar da dakatar da ƙarin kuɗin makaranta da makarantu masu zaman kansu na jihar ke ƙoƙarin yi.
Sannan gwamnatin ta umarci dukkan makarantun da su sabunta lasisinsu domin su dace da tsarin inganta ilimi na gwamnan!-->!-->!-->…
An Saka Ranaku, Gurare Da Lokutan Tantance Ƴan J-Teach Masu Digiri A Jigawa
Ma’aikatar Ilimi mai Zurfi, Kimiya da Fasaha ta Jihar Jigawa ta sanar da ranakun tantance waɗanda suka zana jarabawar neman aikin koyarwa na J-Teach a jihar.
Ma’aikatar ilimin ta rarraba ranakun gudanar da tantancewar zuwa yankunan!-->!-->!-->…
Masu HND Zasu Mallaki Shaidar Digiri A Shekara 1 A Sabon Shirin Gwamnati
Hukumar Kula da Ilimin Fasaha ta Ƙasa, NBTE, ta ƙaddamar da shirin yin karatu ta yanar gizo ga masu shaidar Babbar Diploma ta Ƙasa, HND, domin su mallaki shaidar kammala digiri a shekara ɗaya.
NBTE ta bayyana cewar, karatun na shekara!-->!-->!-->…
BUK Ta Samarwa Ɗalibanta Aikin Da Zasu Na Samun Naira 15,000 Duk Wata
Shugaban Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK, Farfesa Sagir Adamu Abbas ya bayyana cewa, jami’ar ta ɓullo da tsarin samar da aikin yi ga ɗalibai.
Farfesa Sagir ya ce, jami’ar ta ɗauki ɗalibai wani aiki da zasu na yi mata ana biyansu naira!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Ta Soke Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
Gwamnatin Jihar Kano ta soke lasisin dukkan makarantu masu zaman kansu da ke faɗin jihar.
Gwamnatin ta ɗauki wannan mataki ne a ranar Asabar da ta gabata, a lokacin zaman tattaunawa tsakaninta da masu makarantu masu zaman kansu a jihar.!-->!-->!-->…
Ma’aikatan NBAIS Na Zanga-Zanga Kan Rashin Biyansu Albashin Watanni 17
Sama da ma’aikata 700 ne na Hukumar Kula da Ilimin Arabiya da Addinin Musulunci, NBAIS, suka koka kan rashin biyansu alabashin watanni 17 da suke bin gwamnati.
Ma’aikatan sun kuma bayyana cewa, sun cika dukkan wasu ƙa’idoji na yin!-->!-->!-->…
An Yi Wa Wata Ma’aikaciyar Jiyya Kisan Gilla Ta Hanyar Cire Mata Mahaifa
Wani abun tashin hankali ya ruɗa mutane jiya a birnin Ibadan, bayan da aka tsinci gawar wata matashiyar ma’aikaciyar jiyya mai suna Omoniyi Boluwatife.
Masu aikata aika-aikar, waɗanda har yanzu ba a kai ga gane su ba, sun yi wa Omoniyi!-->!-->!-->…
Wadda Ta Fi Kowa Cin JAMB Ta Samu A Guda 8 Da B Guda 1 A WAEC
Kamsiyochukwu Nkechinyere Umeh, wadda ta samu yabo a duk faɗin Najeriya saboda samun maki 360 a jarabawar JAMB ta shekarar 2023, ta ƙara samun wani abun yabon, inda a jarabawar WAEC da ta fito kwanannan ta samu matsayin A guda 8 da!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: WAEC Ta Saki Sakamakon Jarabawar 2023, Ta Riƙe Sakamakon Ɗalibai 262,803
Hukumar Shirya Jarabawa ta Afirka ta Yamma, WAEC, ta saki sakamakon jarabawar WASSCE ta ɗaliban sikandire ta shekarar 2023 a yau Litinin.
Shugaban Hukumar na Najeriya, Patrick Areghan ya ce, cikin ɗalibai miliyan 1,613,733 da suka!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: WAEC Ta Riƙe Sakamakon Jarabawar Jihohi 8
Ɗalibai daga jihohi takwas da West African Examinations Council, WAEC ke bin su bashi na aiyuka da dama ba za su sami damar karɓar sakamakon jarabawarsu ta shekarar 2023 ba.
WAEC ta bayyana haka ne ga manema labarai a yau Litinin a!-->!-->!-->…
Ɗalibai Ƴan Najeriya Da Rikicin Sudan Ya Koro Gida Na Roƙon Jami’o’in Najeriya Admission
Ɗalibai ƴan Najeriya waɗanda rikicin Sudan ya koro gida sun koka kan wahalhalun da suke sha wajen samun damar ci gaba da karatunsu a jami’o’in Najeriya.
In za a iya tunawa dai, ɗalibai 2,518 ne aka samu nasarar dawo da su gida Najeriya!-->!-->!-->…