Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Health
Gwamnatin Jigawa Za Ta Kafa Cibiyoyin Kula Da Ciwon Ƙoda Biyar A Jihar
Gwamnatin Jihar Jigawa ta shirya kafa cibiyoyin kula da ciwon ƙoda guda biyar a jihar, kamar yanda Kwamishinan Lafiya, Dr. Muhammed Kainuwa ya bayyana.
Kainuwa ya bayyana hakan ne a Dutse yayin buɗe taron karɓar takardun neman kwangilar!-->!-->!-->…
Kwalara Ta Yi Ajalin Mutane 7 A Jigawa
Daga: Lukman Dahiru
An samu ɓarkewar cutar amai da gudawa a Ƙaramar Hukumar Kirikasamma ta Jihar Jigawa, wadda ta yi sanadiyyar mutuwar mutane bakwai, yayin da aka kwantar da wasu da dama a asibiti.
Shugaban kula da lafiyar al’umma!-->!-->!-->!-->!-->…
Jihar Kebbi Ta Raba Motocin Ɗaukar Majinyata Ga Asibitoci Don Sauƙaƙa Jigilar Marasa Lafiya
Gwamnatin Jihar Kebbi ta raba motocin ɗaukar majinyata na zamani ga asibitocin jihar don sauƙaƙa jigilar marasa lafiya zuwa manyan cibiyoyin lafiya.
Kwamishinan Lafiya na jihar, Alhaji Yunusa Musa Ismail, ne ya miƙa makullin motocin ga!-->!-->!-->…
Likitoci Sun Janye Yajin Aikin Gargadi, Za Su Koma Aiki Yau
Kungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta umarci mambobinta su koma bakin aiki a ranar Litinin (yau), bayan yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai da mambobinta suka fara saboda sace abokiyar aikinsu, Dr Ganiyat Popoola.
!-->!-->!-->…
Gwajin Gado: Kashi 27% Na Maza Ba Su Ne Iyayen Yaran Da Aka Ce Sun Haifa Ba – Rahoto
Wani sabon rahoto daga Smart DNA, wata cibiya da ke gudanar da gwaje-gwajen kwayoyin halitta a Lagos, ya nuna cewa kashi 27% na maza da suka yi gwajin ƙwayoyin halitta ba su ne iyayen yaran da aka ce sun haifa ba.
Rahoton, wanda ya!-->!-->!-->…
Wata Ƙungiyar Musulmai Ta Dasa Bishiyoyi 2000 A Sabon Ginin FMC, Birnin Kudu
Reshen Ƙungiyar Musulmai ta Jama’atu Nasril Islam, JNI, na Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu ya fara dashen bishiyoyi dubu biyu a sabon ginin asibitin Gwamnatin Tarayya na Federal Medical Centre Birnin Kudu.
Shugaban Sashin Yaɗa Labarai!-->!-->!-->…
Aikin Gina Hadejia Specialist Hospital Na Daya Daga Cikin Manyan Aiyuka Masu Kalubale Da Danmodi Ya…
Daga: Ahmed Ilallah
Wannan aikin gina Asibitin Wanda a ka soma tun 2017, bisa alkawarin kammali a kasa da shekara biyu, sai ga shi yay shekara kusan bakwai kenan har yanzu ba a kai ga kammalawa ba.
Tabbas mutanen yankin da basu da!-->!-->!-->!-->!-->…
Najeriya Ta Yi Fice A Duniya Wajen Fama Da Ƙarancin Abinci Mai Gina Jiki
Hukumar Kula da Ci Gaban Ƙasashe ta Amurka, USAID, ta bayyana Najeriya a matsayin ƙasa ta biyu a duniya da take fama ƙarancin abinci mai gina jiki.
Daraktar USAID, Anne Patterson ce ta bayyana hakan a jiya Laraba, lokacin da take jawabi!-->!-->!-->…
LAFIYA: Alamun Farko Na Gane Barazanar Kamuwa Da Ciwon Bugun Zuciya
Gane alamun farko na kamuwa da ciwon bugun zuciya zai iya sa wa a ceci rai. Sai dai kuma alamun kamuwa da ciwon sun banbanta. Waɗansu mutanen suna samun ƙananun alamu ne, wasu kuma manyan alamu, wasu kuma ma babu wata alama da zata bayyana!-->…
Likitoci Sun Janye Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani Da Suka Yi
Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya, NARD, ta janye yajin aikin sai baba ta gani da take yi a duk faɗin ƙasa, inda likitocin suka dawo aiki a yau Asabar.
Shugaban Ƙungiyar na Ƙasa, Innocent Orji ne ya tabbatar da hakan a!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ɗau Matakin Ba Aiki Ba Albashi A Kan Likitoci Masu Yajin Aiki
Gwamnatin Tarayya ta umarci shugabannin manyan asibitocinta da su yi amfani da tsarin ba aiki ba albashi a kan mambobin Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya, NARD.
Gwamnatin ta kuma buƙaci dukkan asibitocin da su lura da!-->!-->!-->…
LAFIYA: Kamata Ya Yi Baligai Su Yi Baccin Awoyi 7 Zuwa 8 A Kowace Rana
Kwanan baya, wasu masu ilmin likitanci na kasar Sin sun ba da shawarar cewa, ya kamata baligai su rika yin barci na tsawon awoyi 7 zuwa 8 a kowace rana. Haka kuma ya dace su rika yin abubuwan da suka saba yi ta fuskar yin aiki da hutawa,!-->…
JIGAWA: Gwamna Namadi Ya Cire Shugabannin Asibitin Gumel
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya amince da hukuncin ladabtarwa ga jagororin Babban Asibitin Gumel da ke Jihar Jigawa.
Wannan na zuwa ne bayan ziyarar bazata da gwamnan ya kai Babban Asibitin a ranar Juma’ar da ta gabata, inda!-->!-->!-->…
Mutane 83 Sun Mutu, 836 Sun Kamu Yayinda Cutar Diphtheria Ta Yaɗu A Jihohi 8 Na Najeriya
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Ƙasa, NPHCDA, ta ce, an samu mutuwar mutane 83 a Najeriya yayinda mutane 836 suka kamu da cutar diphtheria daga farkon wannan shekarar kawo yanzu.
Babban Daraktan Hukumar, Faisal Shuaib ne ya!-->!-->!-->…
Ko Kun San Ƙarancin Bacci Kan Jawo Yawan Ƙiba?
Masu karatu, ko kuna fama da karancin barci? Wani sabon nazari ya nuna mana cewa, wadanda ba sa samun isasshen barci su kan yi teba, wanda hakan ka iya zai illanta lafiyarsu.
Wata tawagar kasa da kasa karkashin shugabancin kwalejin!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Miliyan 14.3 Ne Ke Ta’ammuli Da Miyagun Ƙawayoyi – NDLEA
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA ta ce, akwai aƙalla ƴan Najeriya miliyan 14 da dubu 300 da ke ta’ammuli da miyagun ƙwayoyi.
Kwamandar Hukumar ta Jihar Ogun, Ibiba Odili ce ta bayyana hakan lokacin ƙaddamar da!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Miliyan 19 Ne Ke Fama Da Ciwon Hanta
Shugaban Shirin Kula da Cututtukan AIDS da STDs na Ƙasa, Dr. Adebobola Bashorun ya ce, a ƙalla mutane miliyan 19 ne ke fama da ciwon hanta a Najeriya.
Ya bayyana hakan ne jiya Juma’a a Abuja lokacin da yake jawabi ga mahalarta taron da!-->!-->!-->…
Ma’aikatan Lafiya Zasu Shiga Yajin Aikin Da NLC Ta Shirya Shiga Ranar Laraba
Ma’aikatan lafiya ƙarƙashin Haɗakar Ƙungiyoyin Ma’aikatan Lafiya, JOHESU, da Ƙungiyar Ma’aikatn Jiyya da Ungozoma ta Ƙasa sun ce zasu shiga yajin aikin da Ƙungiyar Ƙwadago, NLC ta shirya shiga a ranar Laraba, 2 ga watan Agusta mai zuwa.
!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Alawuns Na Hazard Ga Wasu Ma’aikata
Gwamnatin Tarayya ta amince da ƙarin alawuns na hazard ga ma’aikatan lafiya da ba na asibitoci ba a fadin ƙasar nan.
Gwamnatin ta bayyana hakan ne a sanarwar da ta raba mai ɗauke da kwanan watan 26 ga Yuli, 2023, wadda Shugaban Hukumar!-->!-->!-->…
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani
Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa a Najeriya, NARD, ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani.
Shugaban NARD na ƙasa, Innocent Orji ne ya bayyana hakan a saƙon da ya aike a jiya Talata da daddare.
Ya bayyana cewa, manyan buƙatun!-->!-->!-->!-->!-->…