Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Lead Story
Har Yanzu Ba A Bayar Da Umarnin Biyan Mambobin NYSC ₦70,000 Ba
Hukumar kula da masu yi wa ƙasa hidima ta NYSC ta musanta labarin da ta kira na ƙanzon kurege wanda ke zagayawa a kafafen yaɗa labarai, na cewar za a biya masu bautar ƙasa mafi ƙarancin albashi na naira 70,000.
A wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Jami’an Gwamnatin Najeriya Sun Yi Badaƙalar Cinhanci Ta Naira Biliyan 721 A 2023 – NBS
Wani sabon rahoto da Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa, NBS, ta fitar ya nuna cewar, jami’an gwamnatin Najeriya sun bayar da cinhancin da ya kai naira biliyan 721 a shekarar 2023 da ta gabata.
Rahoton mai taken ‘Cinhanci a Najeriya: Yanayi da!-->!-->!-->…
Ɗaruruwan Ƴan Boko Haram Sun Tsere Daga Wani Gidan Yari
Ɗaruruwan ƴan ta’adda, ɓatagari da masu safarar ƙwayoyi ne aka rawaito sun tsere daga wani gidan yari a Jamhuriyar Nijar.
Gidan yarin da ke kusa da babban birnin ƙasar, Niamey, ya fuskanci mummunan hari a jiya Alhamis, inda aka rinjayi!-->!-->!-->…
Bin Hukuncin Kotun Ƙoli Kan Ƙananan Hukumomi Dole Ne, In Ji Wani Gwamna
Gwamnan Jihar Anambra, Charles Soludo ya ce, gwamnoni zasu yi duba ga hukuncin Kotun Ƙoli wanda ya bai wa ƙananan hukumomi ƴancin tasarrufi da kuɗaɗensu.
Soludo ya bayyana hakan ne a jiya Alhamis bayan ganawa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed!-->!-->!-->…
Ganduje Da Matarsa Zasu Bayyana Gaban Kotu Gobe Alhamis Kan Zargin Cinhanci
Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Ganduje da matarsa Hafsat da kuma waɗansu mutane guda shida zasu gurfana a gaban kotu a gobe Alhamsi domin su fuskanci zargin aikata aiyukan da ke da alaƙa da cinhanci, karkatar da kuɗaɗe da kuma!-->…
Gwamnatin Tarayya Zata Buɗe Boda, Ta Janye Harajin Shigo Da Shinkafa, Alkama, Wake Da Sauransu
Gwamnatin Tarayya na shirin buɗe boda tare janye harajin shigo da wasu muhimman kayan abinci ta iyakokin ƙasa da kuma na ruwa.
TASKAR YANCI ta tattaro cewar, wannan hukunci ya fito ne saboda buƙatar da ake da ita na samun sauƙin!-->!-->!-->…
Kwamitin Samar Da Sabon Mafi Ƙarancin Albashi Ya Miƙa Rahoton Kammala Aikinsa Ga Gwamnatin Tarayya
A jiya Litinin, Kwamitin Samar da Sabon Mafi Ƙarancin Albashi ya miƙa rahotonsa ga Sakataren Gwamnatin Tarayya bayan kammala aikinsa.
Daraktan Sadarwa da Hulɗa da Jama’a na ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya, Segun Imohiosen ne ya!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Majalissar Wakilai Na Neman A Mayar Da Wa’adin Shugaban Ƙasa Shekaru 6
Wani gungun ƴan majalissar wakilai na neman a gyara Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na 1999 domin bayar da damar zagaya muƙamin shugaban ƙasa zuwa yankuna 6 na Najeriya.
Ƴan majalissar na kuma son a samar da wa’adi ɗaya na shekaru 6 ga!-->!-->!-->…
Kotu Ta Saki Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah, Bodejo
Alƙali Inyang Ekwo na Babbar Kotun Tarayya ya kori ƙarar zargin ta’addanci da ake yi wa Bello Bodejo, Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore biyo bayan buƙatar Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya na a kori ƙarar.
A baya dai kotun ta!-->!-->!-->…
Wata Ƙungiyar Sarakunan Gargajiya Ta Yi Kira Ga Sarki Sunusi Da Ya Girmama Kotu, Ya Fice Daga Fadar…
Ƙungiyar Sarakunan Gargajiya a Najeriya ta shawarci Sarki Sunusi Lamido Sunusi da ya girmama umarnin Babbar Kotun Tarayya, ya sauƙa daga karagar mulkin Kano nan take.
Sarakunan sun ce, hukuncin kotun da ta bayar ranar Talata, hukunci ne!-->!-->!-->…
Naira Ta Ƙara Daraja A Farashin Gwamnati Jiya Litinin
Naira ta samu ƙarin daraja jiya Litinin, inda aka siyar da dala 1 a kan naira 1,339.33 a farashin gwamnati, abun da ya nuna cewar ta samu ƙarin daraja da kaso 9.68 cikin 100 kan yanda darajarta ta kasance a ranar Juma’ar da ta gabata inda!-->…
Kotu Ta Hana Sarki Aminu Ado Kiran Kansa A Matsayin Sarki, Ta Kuma Umarci Ƴansanda Su Fitar Da Shi
Babbar Kotun Jihar Kano ta umarci tuɓaɓɓen Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero da ya dena kiran kansa a matsayin Sarkin Kano, sannan ta kuma umarci ƴansanda da su fitar da shi daga ƙaramar masarautar da ke kan titin State Road.
Kotun!-->!-->!-->…
Ƴansanda Da Sojoji Sun Bijirewa Gwamnan Kano, Sun Ce Zasu Tabbatar Da Umurnin Kotu Na Dakatar Da…
Jami'an tsaro a Kano sun ce sun karbi umarnin kotu kuma za su yi amfani da shi tare da samar da cikakken tsaro a faɗin jihar Kano.
Cikin wani jawabin hadin gwiwa da jami'an tsaron suka gabatar wa manema labarai a shalkwatar 'yan sanda!-->!-->!-->…
RIGIMAR SARAUTA: Malaman Musulunci Sun Roki Tinubu Da Ya Bari A Zauna Lafiya A Kano
Kungiyar Malaman Musulunci a Jihar Kano, Ulama, sun roƙi Shugaban Ƙasa Bola Tinubu da ya sanya baki tare da kare duk wani abu da zai kawo hatsaniya da karya doka a jihar.
A wata sanarwa da mambobin Ulama 18 suka sanya wa hannu, malaman!-->!-->!-->…
Gwamanti Da Majalisa Sun Ceto Tarihin Kano – Sarki Muhammadu Sanusi Il
Sabon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi ll ya ce, da an bar batun rarraba masarautu a Kano, to da an ci gaba da rarraba masarautu a jihar kenan.
''Da an bar wannan lamari na rarraba masarautu to da wata rana sai an naɗa Sarkin Fagge, ko!-->!-->!-->…
Hukumar Kwallon Yashin Nijeriya Ta Yi Haɗingwiwa da Kamfanin Kera Motoci Na Innoson Motors
Daga: Captain Yobe
Hukumar dake shirya kwallon yashi ta Najeriya (NBSL) ta kulla yarjejeniyar hadingwiwa da kamfanin ƙera motoci na Nijeriya, Innoson Motors, kamfani na farko a Najeriya dake ƙera motoci a fadin ƙasar.
Sanarwar kulla!-->!-->!-->!-->!-->…
Za A Cigaba Da Dambarwa Tsakanin Ƴanƙwadago Da Gwamnati Ranar Talata Kan Mafi Ƙarancin Albashi
Tattaunawa kan mafi ƙarancin albashi a Najeriya zata cigaba a ranar Talata mai zuwa a daidai lokacin da ake cigaba da musayen maganganu tsakanin jami’an gwamnati kan abun da ya faru a farkon makon nan inda gwamnati ta nuna zata bayar da!-->…
Babu Buƙatar Najeriya Ta Ƙara Shigowa Da Man Fetur Daga Wata Mai Zuwa, In Ji Dangote
Wanda ya fi kowa kuɗi a Afirka kuma Shugaban Rukunin Kamfanonin Ɗangote, Aliko Dangote ya bayyana tabbatuwar shirye-shiryen Matatar Dangote da zasu kai Najeriya ga dena shigowa da tattaccen manfetur daga wata mai zuwa.
Dangote ya kuma!-->!-->!-->…
Najeriya Zata Karɓi Bashin Naira Tiriliyan 3.2 Daga Bankin Duniya A Ranar 13 Ga Yuni
Gwamnatin Tarayya ta shirya domin karɓar sabon bashi daga Bankin Duniya mai yawan adadin dala biliyan 2.25 daidai da naira tiriliyan 3.2 a ranar 13 ga watan Yuni, 2024.
Najeriyar zata karɓi waɗannan maƙudan kuɗaɗe ne saboda wasu manyan!-->!-->!-->…
Shugaba Tinubu Ya Ce CBN Ya Dakatar Da Maganar Cirar Harajin Kula Da Intanet Kan Asusun Mutane
Wasu majiyoyi da ke da kusanci da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu sun bayyana cewar shugaban ya umarci Babban Bankin Najeriya, CBN da ya dakatar da batun cirar harajin bayar da tsaron intanet ga asusun bankunan ƴan Najeriya.
Majiyoyin!-->!-->!-->…