Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Lead Story
RAGE KUDIN MOTA A HADEJIA: Ya Kamata Gwamna Namadi Yai Koyi Da Tsare-Tsaren Bala T. O.
Wani mazaunin Karamar Hukumar Hadejia mai suna Ahmed Haruna wanda aka fi sani da Furya Atafi, ya bayyana shugaban Karamar Hukumar Hadejia, Hon Abdulkadir Umar Bala TO a matsayin abin koyi ga jagorori.
Ya bayyana hakan ne a wata!-->!-->!-->…
JUYIN MULKI: Sojoji Zasu Kare Demokaraɗiyyar Najeriya Komai Matsalolinta – Shugaban Sojoji
Hafsan Hafsoshin Najeriya, Lieutenant General Taoreed Lagbaja, a jiya Asabar ya yi alƙawarin cewa, sojojin Najeriya zasu ci gaba da kare demokaraɗiyyar Najeriya komai matsalolin da take fuskanta.
Janar Lagbaja ya bayar da wannan!-->!-->!-->…
Ɗalibai Ƴan Najeriya Da Rikicin Sudan Ya Koro Gida Na Roƙon Jami’o’in Najeriya Admission
Ɗalibai ƴan Najeriya waɗanda rikicin Sudan ya koro gida sun koka kan wahalhalun da suke sha wajen samun damar ci gaba da karatunsu a jami’o’in Najeriya.
In za a iya tunawa dai, ɗalibai 2,518 ne aka samu nasarar dawo da su gida Najeriya!-->!-->!-->…
PDP Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Shari’ar Atiku, Ta Yi Kira Ga Tinubu Da Ya Rage Yawan Ministoci
Gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam’iyyar PDP tare da jagororin jam’iyyar da suka haɗa da tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar sun haɗu a Abuja domin tattauna makomar jam’iyyar.
A wajen zaman tattaunawar da jagororin PDPn!-->!-->!-->…
Sanatoci Sun Yi Watsi Da Buƙatar Tinubu Ta Yaƙar Jamhuriyar Nijar
Sanatocin Najeriya sun yi watsi da buƙatar Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tura sojojin Najeriya don su kai ɗauki wajen kawar da waɗanda su ka yi juyin mulki a Jamhuriyar Nijar.
Wanna dai ya kawo ƙarshen shirye-shiryen da sojojin!-->!-->!-->…
Yanda Cukumurɗar Siyasa Ta Hana Maryam Shetty Samun Muƙamin Minista
A lokacin da ƴan Najeriya ke ci gaba da neman dalilan da ya sa Maryam Shetty ta samu muƙamin minista a matsayinta na matashiya wadda ba tai ƙaurin suna a siyasa ba daga Jihar Kano, labarin canja sunanta ƴan awanni kaɗan kafin shigarta!-->…
Abin Da Ƴan Najeriya Ke Cewa Kan Cire Maryam Shetty Daga Jerin Ministocin Tinubu
Ana tsaka da fara tantance minitoci rukuni na biyu da Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aika majalisa, aka samu labarin cewa ya sauya sunan Maryam Shetty da na Mariya Mahmoud a matsayin minista daga Kano.
Shugaban Majalisar Dattawa!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Ta Ɓaɓe Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC, Yajin Aiki Zai Fara Ranar 14 Ga Agusta
Kusan awanni 24 bayan ganawa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu inda aka samu yarjejjeniyar dakatar da zanga-zanga, sulhun da aka samu tsakanin ƙungiyoyin ƙwadago da Gwamnatin Tarayya ya wargaje, yayinda aka jiyo ƙungiyoyin na sanar da!-->…
Ganduje Ya Zama Sabon Shugaban APC
Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ya tabbatar da zaɓen Dakta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano, a matsayin sabon shugaban jam’iyyar na ƙasa.
An zaɓi Ganduje ne a lokacin taron kwamitin gudanarwar!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Yau Zanga-Zangar Ƴan Ƙwadago Ta Fara, Ma’aikatan Ma’aikatun Mai Sun Shiga Yajin Aikin…
Zaman tattaunawa na kwanaki biyu tsakanin Gwamnatin Tarayya da ƙungiyoyin ƙwadago bai kai ga cimma komai ba har zuwa yammacin jiya Talata, yayinda Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, da Ƙungiyar Ƴan Kasuwa, TUC, suka gama shiri domin fara zanga-zangar!-->…
PDP Ta Yi Allawadai Da Jawabin Tinubu Kan Halin Da Ƙasa Ke Ciki
Jam’iyyar Peoples Democratic, PDP, ta bayyana jawabin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan Halin da Ƙasa ke Ciki na ranar Litinin a matsayin wani baƙin labari da yake tunawa ƴan Najeriya irin a alƙawuran Muhammadu Buhari waɗanda ba su!-->…
Ba Zata Canja Zani Ba, Gwmantin Tinubu Irin Ta Buhari Ce, Ƴan Najeriya Su Shirya Karɓar Ƙaddara
Daga: Ahmed Ilallah
Da dukkan alamu fa, wahala bata ƙare ba, kuma babu ranar wucewarta a nan kusa, Ƴan Nijeriya mu shirya karɓar ƙaddara. Ita dama ƙaddara a kwai wadda Allah ya kan kawo ta domin jarrabar bayinsa, ko kuma sakayyar yin!-->!-->!-->…
TANTANCE MINISTOCI: Ministoci 14 Da Sanatoci Ke Tantancewa A Yau
Waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ke son naɗawa ministoci su 14 ne cikin 28 suka je Majalissar Dattawa a yau domin a tantance su.
A makon da ya gabata ne ranar Alhamis, Shugaban Majalissar Dattawa Godswill Akpabio ya bayyana!-->!-->!-->…
JIGAWA: Gwamna Namadi Ya Cire Shugabannin Asibitin Gumel
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya amince da hukuncin ladabtarwa ga jagororin Babban Asibitin Gumel da ke Jihar Jigawa.
Wannan na zuwa ne bayan ziyarar bazata da gwamnan ya kai Babban Asibitin a ranar Juma’ar da ta gabata, inda!-->!-->!-->…
Mutane 83 Sun Mutu, 836 Sun Kamu Yayinda Cutar Diphtheria Ta Yaɗu A Jihohi 8 Na Najeriya
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Ƙasa, NPHCDA, ta ce, an samu mutuwar mutane 83 a Najeriya yayinda mutane 836 suka kamu da cutar diphtheria daga farkon wannan shekarar kawo yanzu.
Babban Daraktan Hukumar, Faisal Shuaib ne ya!-->!-->!-->…
TANTANCE MINISTOCI: Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Takurawa Wike Ba – Akpabio
Shugaban Majalissar Dattawa, Godswill Akpabio ya bayyana dalilin da ya sa sanatocin ba su takurawa tsohon Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ba a lokacin da suka tantance shi domin a naɗa shi minista.
Akpabio ya bayyana ƙwarewar Wike a!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Ce Manyan Makarantu Su Dakatar Da Ƙarin Kuɗin Makarantar Da Suka Yi
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci shugabannin makarantun gaba da sikandire na Gwamnatin Tarayya da su guji ƙarin kuɗaɗen makaranta da ake biya da kuma duba yiwuwar gujewa ƙarin a nan gaba don kar iyaye su fuskanci ƙarin shiga cikin!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaba Tinubu Zai Yi Wa Ƴan Ƙasa Jawabi Yau
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai yi wa ƴan ƙasa jawabi yau Litinin 31 ga watan Yuli, 2023 da misalin ƙarfe 7 na dare.
Mai Magana da Yawun Shugaban Ƙasa, Dele Alake ne ya sanar da hakan a safiyar yau.
Alake ya yi kira ga gidajen!-->!-->!-->!-->!-->…
Muna Nan Kan Bakanmu, Babu Wani Umarnin Kotu Da Ya Hana Mu Yin Zanga-Zanga – NLC
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, ta faɗawa Mai Shigar da Ƙara na Gwamnatin Tarayya kuma Babban Sakataren Ma’aikatar Shari’a cewa, babu wani umarnin kotu daga Kotun Ma’aikata ta Ƙasa ko wata kotu da ya hana ma’aikata ƴan Najeriya shiga cikin!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: ECOWAS Ta Baiwa Sojojin Nijar Mako 1 Da Su Dawo Da Bazoum Kan Mulki
Mambobin ƙungiya ECOWAS a yau, sun bayar da wa’adin kwanaki bakwai ga sojojin Nijar da su dawo da bin tsarin mulkin ƙasar da kuma maido da Shugaban Ƙasar Muhammad Bazoum kan karagar mulki.
Wannan umarni na shugabannin ƙasashen Afirka ta!-->!-->!-->…