Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Lead Story
Majalissar Wakilai Ta 10 Ta Saki Ƙudireƙudirenta 6
Majalissar Wakilai ta 10 ta saki ƙudireƙudirenta shida da take son ta cimma a cikin shekaru huɗun da take da su domin samun nasara da kuma shigar da kowa a faɗin ƙasa.
Ɗan Majalissa, Julius Ihonvbere wanda shine Shugaban Masu Rinjaye a!-->!-->!-->…
Jihar Jigawa Ce Jiha Mafi Ƙarancin Cin Bashi Daga Gida A Najeriya
Bashin da bankunan kasuwanci ke bin jihohin Najeriya ya ƙaru matuƙa inda ya kai naira tiriliyan biyu da biliyan ɗari biyu kamar yanda jaridar PUNCH ta binciko.
Wannan ya nuna cewa aron kuɗaɗen da jihohin suka yi shine kaso 40.33% na!-->!-->!-->…
El-Rufa’i Hatsabibin Dan Siyasa Ne, Ka Guje Shi, MBF Ga Tinubu
Kungiyar ‘Yan Middle Belt, MBF, a jiya Lahadi ta yi martani ga tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’I kan bidiyon da ake ta yadawa kwanan nan wanda aka ganshi yana bayanin dalilan da suka sa ya zabi dan takara Musulmi maimakon!-->…
Ranar Talata 27 Ga Watan Yuni Ne Za A Yi Tsayuwar Arfa
Hukumomin Saudiyya sun bayar da sanarwar ganin jinjirin watan Zulhijja a yau Lahadi.
A cikin wata sanarwa da aka wallafa shafin Haramain Sharafain na Facebook, hukumomin Sauydiyyan sun ce Ranar Talata 27 ga watan Yuni ita ce ranar!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Zata Bayar Da Tallafin Karatu Ga Masu 1ST Class A Jihar
Gwamnatin Jihar Kano ta dawo karbar takardun ‘yan asalin jihar wadanda suka cancanci samun tallafin zuwa karin karatu.
Gwamnatin jihar ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar, Malam Sunusi!-->!-->!-->…
Mataimakin Shugaban Kasa Na Neman Afuwar Al’ummar Musulmi
Maitamakin shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima ya ce yana neman afuwar al'ummar Musulmi bisa wasu kalamai da ya yi game da zaɓen shugabannin majalisar dokokin Najeriya.
A cewarsa ba a fahimci maganar a muhallinta ba, kuma ba shi!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Baiwa Dalibai Bashi
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya sanya hannu a kan kudirin dokar baiwa dalibai bashi wanda hakan ya tabbatar da tsarin a matsayin doka.
Mai temakawa shugaban kasa, Dele Alake ne ya bayyana haka ga ‘yan jaridun Fadar Shugaban Kasa a yau!-->!-->!-->…
Na San Ƙuncin Da Janye Tallafin Mai Ya Jefa Ku – Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci al'ummar ƙasar su ɗan ƙara sadaukar da kansu domin ceto ƙasar daga durƙushewa.
A cikin jawabinsa na tunawa da Ranar Dimokraɗiyya wadda ake yi duk ranar 12 ga watan Yuni, shugaba Tinubu ya ce!-->!-->!-->…
Buhari Zai Yiwa ‘Yan Kasa Jawabin Ban Kwana
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai yiwa 'yan Najeriya jawabin ban kwana daga karagar mulkin Najeriya a gobe Lahadi da misalin karfe 7 na safe.
Sanarwar da Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara na Musamman kan Harkokin Yada Labarai da Hulda da!-->!-->!-->…
RANTSAR DA TINUBU: An Bai Wa Ma’aikata Hutu A Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Litinin, 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutun ma’aikata sakamakon bikin rantsar da Shugaban Kasa mai jiran-gado, Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ya ce an ba da hutun!-->!-->!-->…
Tinubu Bai Yi Min Adalci Ba Da Ya Hadu Da Kwankwaso A Paris – Ganduje
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya nuna rashin jin dadinsa kan ganawar da tsohon gwamnan jihar, Rabiu Kwankwaso ya yi da Shugaban Kasa mai Jiran Gado, Bola Tinubu.
Gwamnan ya yi korafin ne a cikin wani faifan murya, wanda wasu!-->!-->!-->…
Dan Adaidaita Zai Kwashe Watanni 18 A Gidan Gyaran Hali Saboda Batan Babur
Wata kotun majistare da ke Jos, a jiya Juma’a, ta daure wani matshi direban adaidaita sahu, dan shekara 28 mai suna Sagir Abubakar saboda bacewar babur din da aka ba shi.
Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya ya rawaito cewa, alkalin!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da Siyawa Kansa Da Mataimakinsa Motocin Naira Biliyan 2 Yana Daf Da Sauka Daga…
Kusan kwanaki 18 da karewar wa’adinsa na biyu, Gwamnan Jihar Taraba, Darius Ishaku ya amince da fitar da Naira Biliyan 2 domin siyawa kansa da mataimakinsa da matansu motocin alfarma.
Wata majiya, wadda ta nemi a boye sunanta saboda!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Tafi Turai Kwana 19 Kafin Rantsuwa
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Bola Tinubu ya bar Najeriya domin isa nahiyar Turai, kamar yanda mataimakinsa na musamman ya bayyana.
A wata sanarwa da aka saki a yau Laraba, masu temakawa shugaban a harkar kafafen sadarwa sun ce, Tinubu!-->!-->!-->…
Shugaban Jami’a Ya Baiwa Dalibi Damar Yin Karatun Likitanci Kyauta Bayan Ya Fi Kowa Cin JAMB A…
Shugaban Jami’ar Godfrey Okoye University (GOU), Enugu, Rev. Fr. Christian Anieke, ya bayar da cikakkiyar damar karantar likitanci kyauta a jami’arsa ga Lotanna Azuokeke wanda ya fi kowa cin jarabawar JAMB ta bana.
Lotanna Azuokeke, dan!-->!-->!-->…
Wata Uwa Ta Yasar Da Jaririnta, Ta Bar Wasika A Tare Da Shi
An gano wani jariri sabuwar haihuwa tare da rubutacciyar wasikar da mahaifiyarsa ta bari a tare da shi a yankin Arewa maso Yammacin Cameroon.
An tsinci yaron ne da sanyin safiyar ranar Alhamis, 4 ga watan Mayu, 2023 a gefen MIDENO da ke!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Ce Zai Biya Ma’aikata Isasshen Albashi A Lokacin Mulkinsa
Shugaban Kasar Najeriya mai Jiran Gado, Bola Ahmed Tinubu ya yi alwashin biyan ma'aikata albashin da zai ba su damar yin rayuwa ta mutunci da biyan bukatun iyalansu.
A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter a matsayin murnan!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Motar Da Ta Kwaso ‘Yan Najeriya Daga Sudan Ta Kama Da Wuta
Daya daga cikin motocin bus da ke aikin kwashe ‘yan Najeriya daga birnin Khartoum na kasar Sudan mai fama da rikici zuwa gabar ruwan kasar ta Port Sudan inda zasu bi zuwa kasar Saudiyya ta kama da wuta da sanyin safiyar yau Litinin.
A!-->!-->!-->…
‘Yan Fanshon Da Ke Karbar Naira 333 Duk Wata A Jihar Anambra, Suna Bin Bashin Fansho Na Watanni 11 –…
Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC reshen Jihar Anambra, Kwamared Humphrey Emeka Nwafor, ya koka kan yadda ‘yan fansho da dama a jihar ke karbar kudin fansho a halin yanzu da bai haura naira 333.45 ba.
Nwafor, wanda ya bayyana!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Farmaki Ofishin KAEDCO Da Ke Kebbi, Sun Ci Zarafin Ma’aikata Saboda Rashin Wutar Lantarki
Sojoji dauke da makamai sun kai farmaki ofishin Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kaduna KAEDCO a jihar Kebbi tare da cin zarafin ma’aikatan da suka kasa samar musu da wutar lantarki a barikinsu.
Manajan kamfanin na jihar Kebbi,!-->!-->!-->…