Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Lead Story
DA DUMI-DUMI: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Ya Ajjiye Mukaminsa
Shugaban Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Farfesa Rufai Alkali ya mika takardar ajjiye aiki a matsayin shugaban jam’iyya na kasa.
Alkali wanda ya bayyana hakan a jikin wasikar da ya turawa Sakataren Jam’iyya na Kasa, ya!-->!-->!-->…
ASUU Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani A Jihar Taraba
Kungiyar Malaman Jami’a, ASUU, reshen Jami’ar Jihar Taraba ta sanar da tsunduma yajin aikin sai baba ta gani.
Wannan ya biyo bayan amincewar da kungiyar ta samu daga uwar kungiyar ASUU ta kasa na shiga yajin aikin domin neman hakkokinsu!-->!-->!-->…
Ganduje, El-Rufai, Gbajabiamila Da Sauransu Na Fafutukar Neman Mukami A Gwamnatin Tinubu Yayin Da…
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai yanzu na fafutukar samun matsayi a majalissar Shugaban Kasa mai Jiran Gado, Bola Ahmad Tinubu kamar yanda SaharaReporters ta gano.
Haka kuma cikin masu!-->!-->!-->…
Fadar Shugaban Kasa Ta Tabbatar Da Ajiye Aikin Karamin Ministan Mai
Cecekucen da ya dabaibaye jita-jitar ajiye aikin Karamin Ministan Mai na Najeriya, Timipre Sylva ta zo karshe a Juma’ar nan, bayan Fadar Shugaban Kasa ta tabbatar da cewa Sylva ya ajiye aikinsa.
Mai Taimakawa Shugaban Kasa na Musamman a!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda A Kano Sun Kama Mutum 14 Da Zargin Aikata Fashi Da Dabanci
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da kama mutum 14 waɗanda take zargi da aikata fashi da makami da tu'ammali da ƙwayoyi da kuma aikata dabanci a makon farko na watan azumin Ramadan.
Rundunar ta ce an samu nasarar kama mutanen ne!-->!-->!-->…
Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Ofishin Kula da Basussuka a Najeriya, DMO, ya bayyana cewa bashin da ake bin ƙasar ya tashi zuwa N46.25trn a zuwa watan Dismanban 2022.
A wata sanarwa da ofishin ya fitar a ranar Alhamis, ya ce an samu ƙarin tiriliyan bakwai cikin!-->!-->!-->…
Boko Haram Ta Kashe Masunta 35 A Borno
Akalla masunta 35 ne wadanda suka fita kamun kifi, ‘yan Kungiyar Boko Haram suka kashe a Karamar Hukumar Ngala da ke Jihar Borno.
Mazauna garin da dangin wadanda aka kashe sun ce, sun matukar kaduwa da harin, yayin da sukai kira da a!-->!-->!-->…
Gbajabiamila Ya Ki Karbar Shaidar Cin Zabe, Yana Jiran Mukami A Gwamnatin Tinubu
Kakakin Majalisar Wakilai, Femi Gbajabiamila, bai halarci inda aka gabatar da takardar shaidar cin zabe ga zababbun ‘yan Majalisar Wakilai, da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta yi a ranar Laraba ba.
An sake zaben!-->!-->!-->…
Jirgin Kasa Ya Yi Awon Gaba Da Motar Ma’aikata, Ya Kashe Mutum 6 A Lagos
Akalla ma’aikatan gwamnatin Jihar Lagos shida ne suka mutu, wasu da dama kuma suka jikkata sakamakon awon gaba da wani jirgin kasa ya yi da wata motar bas a yankin Sogunle a jihar.
An gano cewa wata motar BRT da ke kai ma’aikatan!-->!-->!-->…
Dalilin INEC Na Ɗage Zaɓen Gwamnoni Da ‘Yan Majalisun Jihohi
Hukumar Zaɓe ta Najeriya INEC ta ɗage zaɓen gwamnoni da na 'yan majalisar dokokin jihohi da mako guda, wato zuwa 18 ga watan Maris.
INEC ta tabbatar wa da BBC ɗage zaɓen, bayan wani taron gaggawa da manyan jami'an hukumar suka yi a!-->!-->!-->…
Manufata Ga Jihar Jigawa (10) – Mustapha Sule Lamido
Daga: Mustapha Sule Lamido
Zan fara da godiya da jinjina ga ƴan uwana mutanen Jihar Jigawa bisa fitowa da suka yi domin kaɗa ƙuri’unsu a zaɓen shugaban Ƙasa da na ƴan Majalisun Tarayya. Duk da irin ƙalubalen da aka fuskanta, mutane sun!-->!-->!-->…
INEC Ta Bayar Da Shaidar Cin Zabe Ga Sanatocin Da Suka Ci Zabe
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, a yau Talata, ta bayar da Shaidar Cin Zabe ga wadanda suka sami nasarar lashe zabe a ranar 25 ga Fabarairu, 2023 domin zuwa Majalissar Dattawa.
Shugaban Hukumar INEC, Mahmood Yakubu ne!-->!-->!-->…
Wasu Bankunan Sun Fara Sakin Tsoffin Kudi Na Naira 1000 Da 500 Ga Kostomominsu
Bankunan ajjiye kudade a Najeriya sun fara yin biyayya ga umarnin Kotun Koli na amincewa da tsoffin naira 1000 da 500 da 200 a matsayin kudaden mu’amala har nan da watanni 10 goma masu zuwa.
Kotun Kolin dai a karshen makon jiya, ta!-->!-->!-->…
Gobara Ta Lakume Dukiya Mai Yawa A Kauyukan Jigawa
Gobara ta lalata dukiya ta miliyoyin kudi a kauyukan Malamawar Dangoli, Karangi da Kwalele da Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa.
Gobarar da ta faru a ranar Lahadi, ta lalata gidaje tare da kona dabbobi, kayan gona da sauran!-->!-->!-->…
NNPP Zata Taimakawa EFCC Da Yansanda Wajen Fallasa Gwamnoni Masu Siyan Kuri’a A Ranar Zabe –…
Dan takarar shugabancin Najeriya ƙarkashin jam’iyyar NNPP Injiya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce, ya yi mamakin yadda ya ga wasu gwamnonin APC na zagi ko sukar shugaban ƙasar kan sauyin kuɗi.
A wani sako da ɗan takarar ya wallafa a shafinsa!-->!-->!-->…
Ganduje, Sanwo Olu, Bagudu, Akeredolu Sun Kauracewa Taron Gwamnonin APC Kan Canjin Kudi
Kimanin gwamnoni 10 ne suka halarci muhimmin taron da shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, da shugabannin zartarwa na jihohi suka yi a hedikwatar jam’iyyar ta kasa ranar Lahadi.
Wannan ci!-->!-->!-->…
Zan Baiwa Masu Tsohon Kudi Damar Canja Kudinsu Idan Na Ci Zabe – Kwankwaso
Ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Injiniya Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce baya goyon-bayan tsarin da aka bi wajen sauya takardun kuɗi a Najeriya.
Kwankwaso da ke shaida hakan a lokacin wata tattaunawa da BBC, ya ce yanzu abu guda!-->!-->!-->…
‘You’re Fantastically Corrupt, Unfit To Lead Nigeria’ – Atiku Hits Tinubu
The Presidential candidate of the Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, has said his counterpart in the All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, is “fantastically corrupt and unfit to hold public office owing to his alleged!-->…
2023 Budget: Exchange Rate May Go 1 Dollar To Above 1,000 Naira – Pat Utomi
A political economist, Prof Pat Utomi says the exchange rate of the naira to the dollar may go above $1 to N1,000 if some “dramatic” measures are not taken by the Federal Government on Nigeria’s fiscal and economic policies.
He also!-->!-->!-->…
FG Will Increase Salaries In 2023 – Ngige
The Federal Government, on Tuesday, said it will soon make a pronouncement on salary increments for civil and public servants to cushion high inflation in the country.
Minister of Labour and Employment, Chris Ngige, gave the indication!-->!-->!-->…