Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Lead Story
‘Yan Najeriya Miliyan 113 Ba Su Da Bandaki, Yayin Da Mutane Miliyan 48 Ke Bahaya A Waje
An bayyana Najeriya a matsayin kurar baya wajen anfani da bandaki a duniya, duba da alkaluman da ake da su, abin da ya sa ake da bukatar wayar da kai da kuma kara saka kudade a bangaren.
Kolawole Banwo, kwararren masanin muhalli kuma!-->!-->!-->…
Rikici Ya Barke A Jam’iyyar APC Kan Dakatar Da Tsohon Gwamna
Kwanaki bayan dakatar da tsohon gwamnan Jihar Bauchi, Mohammed Abubakar da shugabancin jam’iyyar APC na mazabarsa ya yi saboda zarginsa da aiyukan yiwa jam’iyya zagon kasa, shugabancin jam’iyyar na jiha ya soke dakatarwar.
A wata wasika!-->!-->!-->…
Sau 50 Aka Kai Hare-Hare A Ofisoshin INEC Daga Shekarar 2019 Zuwa Yanzu
Shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC, Farfesa Mahmud Yakubu ya ce tun daga shekara ta 2019 zuwa yanzu an kai hari kan ofisoshin hukumar sau 50 a jihohi 15 cikin jihohi 36.
Ya bayyana hakan ne a yau Juma'a lokacin da yake bayani ga!-->!-->!-->…
Abin Da Zai Sa Sabon Shugaban Kasa Ya Fadi Bayan Wa’adi Daya A Mulki – El-Rufa’i
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana cewa magance matsalar tallafin mai, da canjin kudaden waje domin a farfado da tattalin arzikin Najeriya zai iya jawowa shugaban kasa mai zuwa rasa damarsa a karo na biyu idan ya nemi zabe.
!-->!-->…
Muhimman Labarai 10 Da Ya Kamata Ku Sani Daga Jaridun Najeriya Na Safiyar Yau Juma’a
Barkanmu da safiya! Ga takaitattun labarai 10 daga Jaridun Najeriya na Juma’a (16-12-2022).
1. Kwamishinan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnati na Jihar Kano, Lawan Musa ya ce, Gwamnan Jihar, Abdullahi Umar Ganduje, a shirye yake ya!-->!-->!-->…
EFCC Ta Kwato Naira Biliyan 30 Daga Hannun Akanta Janar
Hukumar Yaki Da Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa (EFCC) ta ce ta kwato kudi sama da Naira biliyan 30 daga cikin biliyan N109 da ake zargin tsohon Akanta-Janar na Kasa, Ahmed Idris, ya yi sama da fadi da su.
Shugaban hukumar,!-->!-->!-->…
Jamus Ta Kirkiro Injin Kyankyashe Jajirai
Kasar Jamus ta kirkiro wani inji da zai rika raino tare da kuma kyankyasar jarirai irinsa na farko a duniya.
Sunan injin ‘Ecto Life’ kuma zai samar da duk wani abu da jariri yake bukatar a cikin mahaifiyarsa har ma da kari.
An shafe!-->!-->!-->!-->!-->…
‘Ina Maka Fatan Kasancewa Lafiya’, Tinubu Ya Taya Atiku Murnar Cika Shekara 76 A Duniya
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressive Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu ya taya abokin hamayyarsa na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar murnar cika shekara 76 a duniya a ranar Juma’a.
Tinubu ya!-->!-->!-->…
Gwamnonin PDP na kudancin Najeriya sun sauya matsayi kan G5
Gwamnonin Jam’iyyar PDP da suka fito daga yankin Kudu maso kudu a Najeriya, sun yanke hukuncin ganawa da kungiyar gwamnoni 5 ta G5 da ke karkashin Nyesom Wike da suka bijire wa matsayin jam’iyyar bayan zaben fidda gwanin dan takaran!-->…
Hauhawar Farashi A Najeriya Ta Kai Kaso 21.09% A Lokacin Da Farashin Abincin Yai Sama
Hauhawar Farashi a Najeriya ta yi sama kaso 20.77% a watan Satumba, 2022 zuwa kaso 21.09% a watan Oktoba 2022 ana kuma tsaka da samun hauhawar farashin kayan abinci, in ji Hukumar Kididdiga ta Kasa, NBS.
Hukumar ta kuma ce, hauhawar!-->!-->!-->…
Kwamitin Samar Da Zaman Lafiya Na Abdussalami Ya Gargadi ‘Yan Takarar Shugaban Kasa
Kwamitin Samar Da Zaman Lafiya na Kasa, NPC, wanda tsohon shugaban mulkin soja, Janar Abdussalami A. Abubakar (mai ritaya), ya bayyana kin amincewarsa da maganganun tunzura al’umma da wasu masu magana da yawun ‘yan takarkarun shugaban kasa!-->…
A Matsayin Shugaban Kasa, Zan Yi Kokari Ba Zan Fita Kasar Waje Neman Magani Ba – Kwankwaso
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP), Rabi’u Musa Kwankwaso, ya yi alkawarin yin duk mai yiwuwa a mulkinsa wajen kin zuwa waje neman magani idan aka zabe shi shugaban kasa a shekarar 2023.
Ya yi!-->!-->!-->…
Yanda Atiku Zai Magance Matsalar Tsaro – Okowa
Gwamnan Jihar Delta kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Ifeanyi Okowa, ya ce dan takarar jam’iyyarsu na shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya gano cewa magance matsalar talauci da rashin aikin!-->…
Farashin Litar Fetur Zai Kai N410 Idan Aka Janye Tallafi – NNPC
Shugaban kamfanin man fetur na NNPC, Mele Kyari ya ce, farashin litar mai zai kai N410 kan kowanne lita guda, maimakon N170 da ake sayarwa a yanzu, da zarar an janye tallafin mai.
Kalaman Mele Kyari na zuwa ne kwana guda bayan an jiyo!-->!-->!-->…
Zaben 2023: ‘Harin’ Da Aka Kai Wa Ayarin Atiku A Borno Ya Yamutsa Hazo
Zargin an kai hari ga ayarin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP Atiku Abubakar a ziyarar da ya kai Jihar Borno ya jawo ce-ce-ku-ce.
Atiku da PDP sun hakikance cewa ’yan dabar Jam’iyyar APC sun kai musu hari, a!-->!-->!-->…
Rashin Baiwa Mata Muhimmanci Da APC Ke Yi Shi Zai Kayarta A Zabe – Mariya Waziri
An bayyana mata a matsayin mafiya rinjaye wajen zabar shugabanni a bangarorin daban-daban na siyasa, to sai dai amma ba a damawa da su yanda ya kamata.
Hajiya Mariya Waziri, Shugabar Kwamitin PRACO da ke karakashin Hajiya Rukayya Atiku!-->!-->!-->…
ASUU Ta Umarci Malaman Jami’ar Jos Su Zauna A Gida Saboda Rashin Albashi
Biyo bayan rashin biyan malaman jami’o’in gwamnatin tarayya cikakken albashin watan Octoba, reshen jami’ar Jos na Ƙungiyar ASUU ya umarci mambobinta da su zauna a gida har sai gwamnati ta biya su albashinsu da ta riƙe.
Jaridar Daily!-->!-->!-->…
ASUU Ta Kira Zama Kan Biyan Rabin Albashin October Da Aka Yiwa Malamai
Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU ta shirya yin zaman gaggawa na shugabanninta na kasa biyo bayan hukuncin Gwamnatin Tarayya na biyan malaman jami’o’i rabin albashin watan October, 2022.
Duk da har yanzu ba aiyana lokacin gudanar da zaman!-->!-->!-->…
‘Yan Najeriya Ba Zasu Zabi Shugaban Kasar Bogi Ba, Inji Atiku Ga Tinubu
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a babban zaben shekarar 2023 ya yi zazzafan martani ga Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a zaben na shekarar!-->…
Duk Da Dinbin Bashin Da Najeriya Ta Ciyo, ‘Yan Kwangila Na Bin Gwamnatin Buhari Bashin Naira…
‘Yan kwangilar gina tituna na bin gwamnatin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari bashin kudin aiyukansu kimanin naira tiriliyan 11.16.
Ministan Aiyuka da Gidaje, Babatunde Fashola ne ya bayyana hakan a lokacin da kare kudirin kasafin kudin!-->!-->!-->…