Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Lead Story
Taron Majalissar Ɗinkin Duniya; Najeriya Ta Miƙa Babbar Buƙata Ga Duniya
Najeriya ta miƙa buƙatar samun gurbi a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya a taron majalissar karo na 79 da ake gabatarwa a birnin New York.
Najeriyar ta ce ta taka muhimmiyar rawa a ayyukan kiyaye zaman lafiya tare da tura fiye!-->!-->!-->…
Wata Ƙungiya Mai Sanya Ido Kan Zaɓe Ta Tona Asirin Badaƙalar Zaɓen Jihar Edo
Kungiyar ci gaban al’umma ta Yiaga Africa ta caccaki sakamakon zaɓen gwamnan jihar Edo da aka gudanar a ranar Asabar, tana mai cewa zaɓen ya gaza cika ƙa’idar gaskiya da amana.
Cikin wata sanarwa da ta fitar a yau Litinin, wadda!-->!-->!-->…
Za A Iya Sayar Da Man Dangote Ƙasa Da Naira 600 Matuƙar Gwamnati Ta Bi Shawarar Wata Ƙungiya
Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya, IPMAN, ta bayyana cewa mambobinta za su gana da Matatar Dangote a wannan makon don tattaunawa kan fara ɗaukar man fetur kai tsaye daga kamfanin da kuma rage musu farashin man.
Mai magana da yawun!-->!-->!-->…
Fintiri Ya Yi Muhimmiyar Magana Kan Makomar Demokaraɗiyyar Najeriya
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya nuna baƙin cikinsa kan sakamakon zaɓen gwamnan jihar Edo, inda ya bayyana cewa yana tausaya wa ga dimokaradiyyar Najeriya.
A ranar Lahadi ne hukumar zaɓe ta INEC ta bayyana Monday Okpebholo na!-->!-->!-->…
Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Hukunci Kan Makomar Ganduje A Shugabancin APC
Babbar Kotun Tarayya da ke a Abuja, a yau Litinin, ta ƙi amincewa da cire Dr. Abdullahi Umar Ganduje daga matsayin Shugaban Jam'iyyar APC na ƙasa.
A hukuncin da Mai Shari’a Inyang Ekwo ya yanke, kotun ta yi watsi da ƙarar da Ƙungiyar!-->!-->!-->…
Ministan Tinubu Na Shan Caccaka Kan Zargin Alaƙarsa Da Ƴanta’adda
Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, yana fuskantar suka bayan da aka danganta shi da ƴan ta’adda.
Ana zargin Matawalle da sayawa shugabannin ƴan ta’addar motoci, ciki har da shahararren jagoran ƴan bindigar, Bello Turji da wasu ma,!-->!-->!-->…
Masu Zaɓe Sun Shiga Cikin Dukan Ruwan Sama Don Kaɗa Ƙuri’a A Zaɓen Gwamnan Edo
A yau Asabar, masu zaɓe da dama a yankin Tsakiyar Edo sun fito kwansu da kwarkwatarsu domin zaɓen gwamna duk da ruwan sama da aka tafka.
An fara kaɗa ƙuri’a da misalin ƙarfe 8:40 na safe a Makarantar Firamare ta Eguare, Ujiogba, Ƙaramar!-->!-->!-->…
Ba Neman Kuɗi Na Zo Ba, Aiki Ne Ya Kawo Ni, In Ji Tinubu
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya tabbatarwa ƴan Najeriya cewa gwamnatinsa ta mayar da hankali wajen kawo canje-canje na gari, tare da samar da cigaban ƙasa ta fannin gine-gine, tsaro da abinci, ilimi da kuma dauwamammen tattalin arziki.
A!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: An Gano Daga Lokacin Da Za A Fara Biyan Ma’aikata Mafi Ƙarancin Albashi
Kwamitin Daidaita Albashin Ma’aikata ya amince da cewa, sabon mafi ƙarancin albashi zai fara ne daga ranar 29 ga watan Yuli, 2024.
An bayyana hakan ne a takardar yarjejjeniya wadda aka raba a ƙarshen zaman kwamitin yau a Abuja.
!-->!-->!-->!-->!-->…
Waɗanda Ruwa Ya Cinye A Maiduguri Na Zanga-Zanga Kan Rashin Abinci Da Tallafi
Daruruwan mutanen da ambaliyar ruwa ta raba da muhallansu a Maiduguri, Jihar Borno, sun yi zanga-zanga yau kan rashin abinci da kayan tallafi bayan ambaliyar da ta auku ranar 9 ga Satumba, 2024.
Ambaliyar ta raba sama da mutum miliyan!-->!-->!-->…
Filayen Jirgin Sama 2 Sun Yi Fice Wajen Tsari A Najeriya
Filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe na Abuja da Filin jirgin saman Port Harcourt sun samu lambobin yabo daga Hukumar Kula da Filayen Jiragen Sama ta Duniya yankin Africa, ACI Africa, saboda gagarumar gudunmawarsu wajen bayar kulawar tsaron!-->…
Jihar Jigawa Zata Kashe Biliyoyi Wajen Gyaran Makarantu Da Siyan Injinan Noma
Majalissar Zartarwa ta Jihar Jigawa, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, ta amince da aiwatar da wasu ayyuka a taron da ta yi ranar Alhamis, 19 ga watan Satumba, 2024.
Majalissar ta amince da bayar da kwangilar fiye da naira!-->!-->!-->…
Matsin Rayuwa A Najeriya Na Neman Kayar Da Mutane, Tsarinka Na Bayar Da Tallafi Ba Mafita Ba ce –…
Tsohon Shugaban Soja na Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar, ya nuna damuwarsa kan yunwa, talauci, da yanayin tattalin arziki da ke ƙara tabarbarewa a kasar, yana mai cewa lamarin na neman "ƙwacewa gwamnati."
Abubakar ya bayyana hakan!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya, Jihohi Da Ƙananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 1.2 A Watan Agusta – FAAC
Kwamitin Rarraba Kuɗaɗen Tarayya, FAAC, ya ce ya raba naira tiriliyan 1.2 da aka samu a matsayin kuɗin shiga a watan Agustan 2024 ga Gwamnatin Tarayya, jihohi, da ƙananan hukumomi a Najeriya.
An raba kuɗin ne a lokacin taron FAAC na!-->!-->!-->…
Dantata Da Dangote Sun Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Ga Waɗanda Ambaliyar Ruwa Ta Yi Wa…
Aminu Dantata da Aliko Dangote sun bayar da tallafin naira biliyan 2.5 ga waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri, babban birnin Jihar Borno.
Alhaji Aminu Dantata ya ba da gudunmuwar naira biliyan 1.5 ne lokacin da ya jagoranci!-->!-->!-->…
TSADAR MAN FETUR: Dillalan Man Fetur Sun Gindaya Sharaɗi Kafin Su Sari Man Ɗangote
Dillalan man fetur a Najeriya sun ce suna cikin ruɗani game da farashin man fetur na matatar Dangote da aka sanar a ranar Litinin ta hannun Kamfanin Man Fetur na Najeriya, NNPCL.
Sun buƙaci matatar Dangote da ta bayyana farashin da ta!-->!-->!-->…
Matar Tinubu, Remi, Ta Laƙume Naira Miliyan 701 A Tafiye-Tafiye Cikin Wata 3
Gwamnatin Tarayya ta kashe kimanin naira miliyan 701 kan tafiye-tafiyen matar shugaban ƙasa Remi Tinubu, zuwa ƙasashen waje biyar cikin watanni uku, in ji wani rahoto da jaridar Saturday Punch ta wallafa.
A shekarar 2023, an ware naira!-->!-->!-->…
An Cimma Matsaya Da Gwamnati, Gobe NNPC Zai Fara Sayar Da Man Dangote
Gwamnatin Tarayya da Matatar Dangote sun cimma yarjejeniya kan samar da man fetur, inda jigilar man daga matatar zata fara gobe Litinin.
Kamfanin Mai na Najeriya, NNPC, zai kasance shi kadai ne mai ɗaukar man fetur daga matatar ta!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Litinin A Matsayin Hutun Bikin Mawlidi
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 16 ga Satumba, 2024, a matsayin ranar hutu domin bikin Mawlidi a Najeriya.
Ranar Mawlidi dai rana ce ta tunawa da haihuwar Annabi Muhammad (SAW).
Ministan Harkokin Cikin Gida, Dr. Olubunmi!-->!-->!-->!-->!-->…
Jam’iyyar NNPP A Jigawa Ta Maka Hukumar Zaben Jihar A Kotu Kan Zaɓen Ƙananan Hukumomi
Jam'iyyar NNPP reshen Jihar Jigawa ta garzaya kotu domin neman bayani da amsoshi game da abubuwan da ta ce sun yi kama da kuskure a shirye-shiryen zaɓen ƙananan hukumomi da kansiloli da aka tsara gudanarwa ranar 5 ga watan Oktoba mai zuwa.!-->…