Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
News
Jihar Jigawa Zata Kashe Biliyoyi Wajen Gyaran Makarantu Da Siyan Injinan Noma
Majalissar Zartarwa ta Jihar Jigawa, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, ta amince da aiwatar da wasu ayyuka a taron da ta yi ranar Alhamis, 19 ga watan Satumba, 2024.
Majalissar ta amince da bayar da kwangilar fiye da naira!-->!-->!-->…
Matsin Rayuwa A Najeriya Na Neman Kayar Da Mutane, Tsarinka Na Bayar Da Tallafi Ba Mafita Ba ce –…
Tsohon Shugaban Soja na Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar, ya nuna damuwarsa kan yunwa, talauci, da yanayin tattalin arziki da ke ƙara tabarbarewa a kasar, yana mai cewa lamarin na neman "ƙwacewa gwamnati."
Abubakar ya bayyana hakan!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya, Jihohi Da Ƙananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 1.2 A Watan Agusta – FAAC
Kwamitin Rarraba Kuɗaɗen Tarayya, FAAC, ya ce ya raba naira tiriliyan 1.2 da aka samu a matsayin kuɗin shiga a watan Agustan 2024 ga Gwamnatin Tarayya, jihohi, da ƙananan hukumomi a Najeriya.
An raba kuɗin ne a lokacin taron FAAC na!-->!-->!-->…
Dantata Da Dangote Sun Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Ga Waɗanda Ambaliyar Ruwa Ta Yi Wa…
Aminu Dantata da Aliko Dangote sun bayar da tallafin naira biliyan 2.5 ga waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri, babban birnin Jihar Borno.
Alhaji Aminu Dantata ya ba da gudunmuwar naira biliyan 1.5 ne lokacin da ya jagoranci!-->!-->!-->…
Dole PDP Ta Yunƙura Yanzu, Ta Jurewa Wike Tsawon Lokaci, Inji Tsohon Shugaba A Jam’iyyar
Tsohon Mai Binciken Kudi na Ƙasa a jam’iyyar PDP, Barista Ray Nnaji, ya ce jam’iyyar ta daɗe tana haƙuri da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike.
Nnaji ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da shi, inda ya yi tsokaci kan!-->!-->!-->…
TSADAR MAN FETUR: Dillalan Man Fetur Sun Gindaya Sharaɗi Kafin Su Sari Man Ɗangote
Dillalan man fetur a Najeriya sun ce suna cikin ruɗani game da farashin man fetur na matatar Dangote da aka sanar a ranar Litinin ta hannun Kamfanin Man Fetur na Najeriya, NNPCL.
Sun buƙaci matatar Dangote da ta bayyana farashin da ta!-->!-->!-->…
Matar Tinubu, Remi, Ta Laƙume Naira Miliyan 701 A Tafiye-Tafiye Cikin Wata 3
Gwamnatin Tarayya ta kashe kimanin naira miliyan 701 kan tafiye-tafiyen matar shugaban ƙasa Remi Tinubu, zuwa ƙasashen waje biyar cikin watanni uku, in ji wani rahoto da jaridar Saturday Punch ta wallafa.
A shekarar 2023, an ware naira!-->!-->!-->…
An Cimma Matsaya Da Gwamnati, Gobe NNPC Zai Fara Sayar Da Man Dangote
Gwamnatin Tarayya da Matatar Dangote sun cimma yarjejeniya kan samar da man fetur, inda jigilar man daga matatar zata fara gobe Litinin.
Kamfanin Mai na Najeriya, NNPC, zai kasance shi kadai ne mai ɗaukar man fetur daga matatar ta!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Litinin A Matsayin Hutun Bikin Mawlidi
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 16 ga Satumba, 2024, a matsayin ranar hutu domin bikin Mawlidi a Najeriya.
Ranar Mawlidi dai rana ce ta tunawa da haihuwar Annabi Muhammad (SAW).
Ministan Harkokin Cikin Gida, Dr. Olubunmi!-->!-->!-->!-->!-->…
Jam’iyyar NNPP A Jigawa Ta Maka Hukumar Zaben Jihar A Kotu Kan Zaɓen Ƙananan Hukumomi
Jam'iyyar NNPP reshen Jihar Jigawa ta garzaya kotu domin neman bayani da amsoshi game da abubuwan da ta ce sun yi kama da kuskure a shirye-shiryen zaɓen ƙananan hukumomi da kansiloli da aka tsara gudanarwa ranar 5 ga watan Oktoba mai zuwa.!-->…
An Kama Wata Mota Maƙare Da Makamai A Katsina
Jami’an tsaro a Jihar Katsina sun kama wata mota maƙare da makamai masu yawan gaske a Ƙaramar Hukumar Batsari ta Jihar Katsina.
Kwamishinan Tsaro da Kula da Harkokin Cikin Gida na Jihar Katsina, Dr. Nasir Mu’azu, ya bayyana cewa lamarin!-->!-->!-->…
Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Birnin Yenagoa Na Jihar Bayelsa
Mamakon ruwan sama da aka yi daga ranar Talata zuwa Laraba ya jawo ambaliyar ruwa a yankuna da dama na Yenagoa, babban birnin Jihar Bayelsa.
Yankunan da suka fi shan wahala sun haɗa da maƙabarta, Azikoro, Ekeki, Okaka, Swali, Kpansia,!-->!-->!-->…
Mutane Rabin Miliyan Ne Suka Rasa Gidajensu Yayin Da Mutane 30 Suka Mutu A Ambaliyar Ruwan Borno
Aƙalla mutane 414,000 ne suka rasa matsugunansu yayin da wasu 30 suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa a Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, a ranar Talatar da ta gabata.
Hukumar Kula da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta bayyana cewa!-->!-->!-->…
IMF Ya Buƙaci Gwamnatin Tarayya Da Ta Kare Talakawa Daga Tasirin Ƙarin Kuɗin Mai
Asusun ba da Lamuni na Duniya IMF ya buƙaci Gwamnatin Tarayya da ta kare talakawa daga tasirin ƙarin farashin man fetur.
A wata hira da gidan talabijin na Arise, wakilin IMF a Najeriya, Dr. Christian Ebeke, ya bayyana cewa ana sayar da!-->!-->!-->…
Kotu Ta Bayar Da Belin Ƴan Zanga-Zanga Kan Naira Miliyan 100, Ta Hana Su Ƙara Shiga Zanga-Zanga A…
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da beli na naira miliyan goma ga kowanne ɗaya daga cikin mutane goma da suka yi zanga-zangar #EndBadGovernance da ake zarginsu da yunƙurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu a tsakanin 1 ga Agusta!-->…
Afenifere Ta Zargi Tinubu Da Aiwatar Da Mulkin Kama Karya
Ƙungiyar Afenifere ta zargi gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da neman koma wa salon mulkin kama-karya irin na Janar Sani Abacha.
Ƙungiyar ta bayyana shirinta na kafa wata ƙungiyar siyasa don ƙwace mulki daga hannun gwamnati mai ci a zaben!-->!-->!-->…
Jam’iyyar APC Ta Amince Cewa Gwamnatin Tinubu Ta Sanya Ƴan Najeriya A Wahala
Jam’iyyar APC mai mulki ta amince cewa manufofin da Shugaba Bola Tinubu ya ƙaddamar sun ƙara jefa ƴan Najeriya cikin wahalhalun tattalin arziƙi.
Wannan amincewar ta fito ne a cikin wata sanarwa da Sakataren Yada Labarai na jam’iyyar,!-->!-->!-->…
NiMet Ta Ce A Gujewa Yankunan Da Ke Da Haɗarin Ambaliya, Yayin Da Ake Sa Ran Samun Ruwan Sama Mai…
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama mai ƙarfi da iska daga ranar Laraba zuwa Juma’a a sassan kasar nan.
A cikin rahoton yanayi da ta fitar a jiya Talata, NiMet ta ce ana sa ran za a sami!-->!-->!-->…
AJAERO: Babu Wanda Ya Fi Ƙarfin Doka, In Ji Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Tarayya ta jaddada cewa babu wanda ya wuce doka, ciki har da shugaban NLC, Joe Ajaero, bayan zarginsa da kin amsa gayyatar hukumomin tsaro.
An kama Ajaero ne a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, yayin da yake!-->!-->!-->…
AMBALIYAR RUWA: Gwamnatin Tarayya Ta Buɗe Sansanonin Ƴan Gudun Hijira Yayin Da Ambaliya Ta Mamaye…
Dubban mutane sun rasa matsugunansu a Maiduguri yayin da Hukumar Kula da Gidajen Gyara Hali ta Najeriya ta sake kamo fursunoni uku da suka tsere bayan rugujewar kurkuku, sannan kashi 80% na dabbobin gidan zoo na Sanda Kyarimi sun mutu!-->…