Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
News
Gwamnatin Jigawa Ta Miƙa Dajin Baturiya Ga Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Jihar Jigawa ta miƙa Dajin Baturiya wato Hadejia Wetland Game Reserve ga Hukumar Kula da Gandun Daji ta Ƙasa (National Park Service).
A watan Yuli ne, Gwamna Mallam Umar Namadi ya karɓi baƙuncin shugabannin hukumar domin fara!-->!-->!-->…
AMBALIYAR RUWA: Macizai, Kadoji Da Sauran Muggan Dabbobi Sum Mamaye Borno
Wata sanarwa daga Gidan Adana Kayan Tarihi na Jihar Borno ta bayyana cewa dabbobin daji masu haɗari sun kutsa cikin unguwannin Maiduguri saboda ambaliyar ruwan da ta mamaye birnin.
Babban Manajan gidan, Ali Abatcha Don Best ne ya!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Ware Sama Da Naira Biliyan 300 Domin Aiwatar Da Aiyukan Cigaban Jihar
A taron Majalisar Zartaswa ta Jihar Jigawa da aka gudanar jiya Litinin, 9 ga Satumba, 2024, ƙarkashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi an yanke hukuncin aiyukan aiwatar da aiyukan raya ƙasa da dama a fadin jihar.
Majalisar ta amince!-->!-->!-->…
Ambaliyar Ruwa Ta Cinye Fadar Shehun Borno, Ta Raba Mutane Da Gidajensu
Ambaliyar ruwa ta mamaye fadar Shehun Borno, Alhaji Garbai Elkanemi, da wasu sassan birnin Maiduguri a farkon safiyar yau Talata, inda hakan ya tilastawa mutane barin gidajensu.
Wani rahoto ya bayyana cewa Shehun Borno ya bar fadarsa!-->!-->!-->…
An Gabatar Da Shugabannin Ƙungiyar ACF Reshen Jigawa
A ranar Asabar da ta gabata ne aka ƙaddamar da kwamitin shugabancin reshen Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa a Jihar Jigawa.
An ƙaddamar da shugabancin domin assasa ƙungiyar a Jihar Jigawa tare da tabbatar da cewa ba a bar jihar a baya ba wajen!-->!-->!-->…
Kakakin Majalissar Matasa Ta Jigawa, Haruna Isah, Yai Alƙawarin Kawo Maganin Matsalolin Matasan…
A ranar 9 ga watan Satumba, 2024, Rt. Hon. Haruna Isah, sabon Kakakin Majalisar Matasa ta Najeriya reshen Jihar Jigawa, ya gabatar da jawabi a wurin taron da aka gudanar a Cibiyar Bunƙasa Ƙwararru, MDI, da ke Dutse, Jihar Jigawa.
Ya!-->!-->!-->…
TSADAR SUFURI: Ɗalibai Na Takawa A Ƙasa Yayin Da Wasu Suka Ƙauracewa Makarantunsu
Rahotanni sun nuna cewa ɗalibai a sassa daban-daban na ƙasar nan sun fara tafiya a ƙafa zuwa makarantunsa sakamakon tsadar kuɗin sufuri da ta biyo bayan ƙarin farashin man fetur.
Yawancin makarantun sun fara sabon zangon karatu a jiya,!-->!-->!-->…
Darajar Naira Ta Ƙara Rugujewa Inda Ake Canja Dala 1 Kan Naira 1,660
Jiya, darajar Naira ta ƙara faɗuwa zuwa N1,660 kan dalar Amurka a kasuwar bayan-fage daga N1,645 da aka samu ranar Juma'ar da ta gabata.
Sai dai kuma, darajar Nairar ta ƙaru zuwa N1,580.46 kan dalar Amurka a kasuwar musayar kudade ta!-->!-->!-->…
Shugaban NLC Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Barazanar Da Ƙungiyar Ta Yi
Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC), Kwamared Joe Ajaero, wanda aka kama, an sako shi a daren Litinin da ta gabata daga hannun hukumar tsaro ta DSS, duk da cewa matakin hukumar ya jawo suka daga sassa daban-daban na kasar.
Wani!-->!-->!-->…
Gwamnati Zata Ƙwace Naira Tiriliyan 5 Daga Hannun Ƴan Najeriya A Dalilin Ƙarin Farshin Man Fetur –…
Fitaccen masanin tattalin arziki kuma Shugaban kamfanin Financial Derivatives Company Limited (FDC), Bismarck Rewane, ya yi hasashen cewa ƙarin farashin fetur da ya kai kashi 50.1 cikin ɗari, daga N568 zuwa N855 a kowanne lita, zai ƙwace!-->…
YANZU-YANZU: DSS Sun Mamaye Ofishin SERAP
Ma'aikatan Hukumar Tsaro ta DSS sun mamaye ofishin kungiyar SERAP da ke Abuja.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an sun nemi ganawa da shugabannin kungiyar kare hakkin dan Adam da lura da al'amuran tattalin arziki.
A cikin wani rubutu da!-->!-->!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: DSS Ta Kama Shugaban NLC, Joe Ajaero
Jami'an Hukumar Tsaro ta DSS sun kama Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC), Joe Ajaero.
An kama Ajaero ne a safiyar yau Litinin a filin jirgin sama na kasa da kasa na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, a lokacin da yake kan hanyarsa ta!-->!-->!-->…
Bello Turji Ya Amince Ya Rage Kuɗin Fansa Daga Naira Miliyan 50 Zuwa Naira Miliyan 30
Mutanen garin Moriki a Ƙaramar Hukumar Zurmi ta jihar Zamfara sun samu nasarar shawo kan sanannen jagoran ƴanta’adda, Bello Turji, inda ya rage kudin fansar da ya ɗora musu daga naira miliyan 50 zuwa naira miliyan 30, tare da ba su wa’adin!-->…
Wani Sarki A Yobe Ya Kai Ziyarar Haɗinkai Ga Sarkin Kano Sunusi
A ranar Lahadi, Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya karɓi baƙuncin Sarkin Potiskum na Jihar Yobe, Umar Bauya, wanda shine na farko daga sarakunan Arewacin Najeriya da ya kawo masa ziyarar haɗin kai tun bayan da Gwamna Abba Yusuf ya mayar da!-->…
SERAP Ta Bai Wa Tinubu Awanni 18 Da Ya Janye Ƙarin Kuɗin Man Fetur Tare Da Bincikar NNPCL
Ƙungiyar SERAP ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya umarci Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) da ya gaggauta sauƙe farashin fetur da aka ƙara wanda suka kira da ba bisa ƙa’ida ba.
Sun kuma buƙaci Shugaban ya umarci Ministan Shari’a!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Wasu Sojojin 196 Sun Miƙa Takardar Ajjiye Aiki Saboda Matsalolin Aikin
Aƙalla sojoji 196 da ke aikin yaki a yankin Arewa maso Gabas da sauran wuraren yaƙi sun rubuta takardun ajiye aiki ga shugaban rundunar sojin ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, don yin ritaya da son ransu.
Matakin na su ya zo ne a!-->!-->!-->…
Zan Lashe Zaɓen Shugaban Ƙasa Na 2027, PDP Ta Riga Ta Mutu – Kwankwaso
Jagoran jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Musa Kwankwaso, ya nuna tabbacin lashe zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027.
Kwankwaso, wanda shi ne ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 ƙarƙashin jam’iyyar, ya bayyana ne!-->!-->!-->…
BINCIKE: Ko Junabiyu Zan Iya Ɗebe Shekara Uku Da Rabi Ba A Haife Shi Ba?
Wani Malamin addinin Musulunci, Alhaji Yahaya Nafiu, ya yi iƙirarin cewa matarsa ta ɗauki ciki na tsawon shekaru uku da rabi kafin ta haifi yara 11 a Jamhuriyar Benin.
Alhaji Nafiu ya ce matarsa, Chognika Latoyossi Alake, ta haifi yara!-->!-->!-->…
ZARGIN ALMUNDAHANA: Amurka Ta Buƙaci Ta Gana Da Jami’in Binance Da Najeriya Ta Tsare
Wata babbar jami'a a Ma'aikatar Harkokin Waje ta Amurka ta ce, Amurka na neman damar ziyartar wani babban jami'in Binance, Tigran Gambaryan, wanda ke tsare a gidan yari na Kuje a Abuja.
Gambaryan, dan kasar Amurka kuma shugaban sashen!-->!-->!-->…
An Kama Mutane 7 A Yayin Da Zanga-Zangar Tsadar Man Fetur Ta Ɓarke A Kwara
Hukumar Tsaro ta NSCDC ta kama mutane bakwai da ake zargi da aikata ta'addanci a lokacin zanga-zangar ƙin jinin ƙarin farashin man fetur da direbobin haya suka yi a Ilorin, babban birnin Jihar Kwara.
Kakakin NSCDC na jihar, Ayoola!-->!-->!-->…