Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
News
Injiniyoyi Daga Rasha Sun Isa Kamfanin Tama Da Ƙarafa Na Ajaokuta
Wata tawagar ƴan gaba mai ɗauke da ƴan Ƙasar Rasha su ashirin da uku, sun isa Kamfanin Sarrafa Tama da Ƙarafa na Ajaokuta domin domin yin nazari kan yanayin kamfanin.
Ƴan Ƙasar Rashan waɗanda da ma sune suka fara aikin samar da kamfanin!-->!-->!-->…
An Sanya Ranar Kammala Aikin Gyaran Wutar Yankunan Gagarawa, Hadejia Da Nguru
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Najeriya, TCN, ya fara aikin gyaran ƙarfen tawa ta 16 da ya karye a Ƙauyen Gunduwawa da ke Ƙaramar Hukumar Gezewa a Jihar Kano.
Shugaban Sashin Hulɗa da Jama’a na kamfanin, Ndidi Mbah ne ya bayyana!-->!-->!-->…
ALBASHIN SANATOCI: Ƴansiyasa Na Ƙoƙarin Kai Ƴan Najeriya Bango, In Ji Wani Ɗan Majalissar Amurka
Wani Ɗanmajalissar Amurka haifaffen Najeriya da ke wakiltar Garin Albany a Majalissar Jihar New York, Beroro Efekoro ya bayyana albashi da alawuns da mambobin Majalissar Tarayyar Najeriya ke karɓa a matsayin abin kaico.
Beroro ya!-->!-->!-->…
Sama Da Kaso 30 Cikin 100 Na Malaman Makaranta A Najeriya Sun Ajjiye Aiki – Shugaban UBEC
Babban Sakataren Hukumar Kula da Ilimi Matakin Farko, UBEC, Hamid Bobboyi ya bayyana cewar, sama da kaso 30 cikin 100 na malaman makaranta da ke koyarwa a makarantun Najeriya sun ajjiye cikin shekaru uku da suka gabata.
Bobboyi ya!-->!-->!-->…
Kashim Shettima Ya Yi Gargaɗi Kan Wulaƙanta Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomi
Matimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya bayyana cewar, ƴancin ƙananan hukumomi zai magance matsalolin kuɗaɗe da ke jawo tarnaƙi ga cigaban ilimi a matakin farko a Najeriya.
Shettima ya ƙara da cewa, hukuncin Kotun Ƙoli na kwanan nan!-->!-->!-->…
Wasu Ƴanmata 3 Sun Mutu A Jigawa Sanadiyyar Nutsewa A Cikin Ruwa
Wasu ƴanmata guda uku sun mutu a sanadiyyar nutsewa a ruwa da misalin ƙarfe 11 na ranar Asabar a wani gulbi da ke yankin Ƙaramar Hukumar Buji a Jihar Jigawa.
Ƴanmata sun faɗa wannan hatsarin ne lokacin da suke yin ciyawa domin kaiwa!-->!-->!-->…
Dalilan Da Suka Sa CBN Ya Amince Bankin Providus Ya Mallaki Bankin Unity
Wasu dalilai sun ƙara bayyana a jiya da suke nuni da abun da ya sa Babban Bankin Najeriya, CBN ya amince da hukuncin cewar Bankin Providus ya mallaki Bankin Unity.
Jaridar THISDAY ta tattaro muhimman abubuwan da babban bankin yai!-->!-->!-->…
An Yi Garkuwa Da Wasu Ƴan China 2 A Ogun
Wasu ƴan China su biyu masu suna Chen Wenguang da Liang Ding sun faɗa hannun masu garkuwa da mutane a yankin Kemta/Abule-Owu da ke kan titin Onigbedu a Jihar Ogun.
Jaridar PUNCH ta gano cewar, an yi garkuwa da mutanen ne a jiya Lahadi!-->!-->!-->…
Har Yanzu Ba A Bayar Da Umarnin Biyan Mambobin NYSC ₦70,000 Ba
Hukumar kula da masu yi wa ƙasa hidima ta NYSC ta musanta labarin da ta kira na ƙanzon kurege wanda ke zagayawa a kafafen yaɗa labarai, na cewar za a biya masu bautar ƙasa mafi ƙarancin albashi na naira 70,000.
A wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Jami’an Gwamnatin Najeriya Sun Yi Badaƙalar Cinhanci Ta Naira Biliyan 721 A 2023 – NBS
Wani sabon rahoto da Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa, NBS, ta fitar ya nuna cewar, jami’an gwamnatin Najeriya sun bayar da cinhancin da ya kai naira biliyan 721 a shekarar 2023 da ta gabata.
Rahoton mai taken ‘Cinhanci a Najeriya: Yanayi da!-->!-->!-->…
Ɗaruruwan Ƴan Boko Haram Sun Tsere Daga Wani Gidan Yari
Ɗaruruwan ƴan ta’adda, ɓatagari da masu safarar ƙwayoyi ne aka rawaito sun tsere daga wani gidan yari a Jamhuriyar Nijar.
Gidan yarin da ke kusa da babban birnin ƙasar, Niamey, ya fuskanci mummunan hari a jiya Alhamis, inda aka rinjayi!-->!-->!-->…
Bin Hukuncin Kotun Ƙoli Kan Ƙananan Hukumomi Dole Ne, In Ji Wani Gwamna
Gwamnan Jihar Anambra, Charles Soludo ya ce, gwamnoni zasu yi duba ga hukuncin Kotun Ƙoli wanda ya bai wa ƙananan hukumomi ƴancin tasarrufi da kuɗaɗensu.
Soludo ya bayyana hakan ne a jiya Alhamis bayan ganawa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed!-->!-->!-->…
Ganduje Da Matarsa Zasu Bayyana Gaban Kotu Gobe Alhamis Kan Zargin Cinhanci
Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Ganduje da matarsa Hafsat da kuma waɗansu mutane guda shida zasu gurfana a gaban kotu a gobe Alhamsi domin su fuskanci zargin aikata aiyukan da ke da alaƙa da cinhanci, karkatar da kuɗaɗe da kuma!-->…
WAHALAR RAYUWA: Iya Ɗalibai 5,000 Ne Su Kai Rijistar Komawa Wata Jami’a Cikin Ɗalibai 30,000
A yayin da matsin tattalin arziƙi ke ƙara tsananta ga talakawan Najeriya, Jaridar NIGERIAN TRACKER ta gano cewar a Jami’ar Bayero da ke Kano, iya ɗalibai 5,000 ne suka yi rijistar komawa jami’ar cikin ɗalibai 30,000 da suka kammala hutu.
!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaba Tinubu Ya Ƙirƙiri Sabuwar Ministry A Najeriya
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da ƙirƙirar sabuwar Ma’aikatar Gwamnatin Tarayya kan Harkokin Kiwo.
Shugaban ya bayyana hakan ne yau Talata lokacin da yake ƙaddamar da Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Inganta Harkokin Kiwo a Fadar!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Zata Buɗe Boda, Ta Janye Harajin Shigo Da Shinkafa, Alkama, Wake Da Sauransu
Gwamnatin Tarayya na shirin buɗe boda tare janye harajin shigo da wasu muhimman kayan abinci ta iyakokin ƙasa da kuma na ruwa.
TASKAR YANCI ta tattaro cewar, wannan hukunci ya fito ne saboda buƙatar da ake da ita na samun sauƙin!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Ranar Demokaraɗiyya
Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranar Laraba, 12 ga watan Yuni, 2024 a matsayin ranar hutu a Najeriya domin murnar zagayowar ranar demokaraɗiyya.
A wata sanarwa da ta fita yau Talata daga Ministan Harkokin Cikin Gida, Tunji Ojo a madadin!-->!-->!-->…
Kwamitin Samar Da Sabon Mafi Ƙarancin Albashi Ya Miƙa Rahoton Kammala Aikinsa Ga Gwamnatin Tarayya
A jiya Litinin, Kwamitin Samar da Sabon Mafi Ƙarancin Albashi ya miƙa rahotonsa ga Sakataren Gwamnatin Tarayya bayan kammala aikinsa.
Daraktan Sadarwa da Hulɗa da Jama’a na ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya, Segun Imohiosen ne ya!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Na Roƙon Ƴan Ƙwadago Da Su Bar Wutar Lantarki A Lokacin Yajin Aiki
A daidai lokacin da dambarwa ke cigaba da ƙamari tsakanin ƙungiyoyin ƙwadago da Gwamnatin Tarayya kan mafi ƙarancin albashi, ƴan Najeriya sun shiga shafukan sa da zumunta domin roƙar ƴan ƙwadagon da kar su katse wutar lantarki a lokacin!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Majalissar Wakilai Na Neman A Mayar Da Wa’adin Shugaban Ƙasa Shekaru 6
Wani gungun ƴan majalissar wakilai na neman a gyara Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na 1999 domin bayar da damar zagaya muƙamin shugaban ƙasa zuwa yankuna 6 na Najeriya.
Ƴan majalissar na kuma son a samar da wa’adi ɗaya na shekaru 6 ga!-->!-->!-->…