Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
News
Kotu Ta Saki Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah, Bodejo
Alƙali Inyang Ekwo na Babbar Kotun Tarayya ya kori ƙarar zargin ta’addanci da ake yi wa Bello Bodejo, Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore biyo bayan buƙatar Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya na a kori ƙarar.
A baya dai kotun ta!-->!-->!-->…
Wata Ƙungiyar Sarakunan Gargajiya Ta Yi Kira Ga Sarki Sunusi Da Ya Girmama Kotu, Ya Fice Daga Fadar…
Ƙungiyar Sarakunan Gargajiya a Najeriya ta shawarci Sarki Sunusi Lamido Sunusi da ya girmama umarnin Babbar Kotun Tarayya, ya sauƙa daga karagar mulkin Kano nan take.
Sarakunan sun ce, hukuncin kotun da ta bayar ranar Talata, hukunci ne!-->!-->!-->…
Jarumar Kannywood Fati Slow Ta Rasu
A safiyar Talata tsohuwar tauraruwa e Kannywood, Mansura Isa ta sanar da rasuwar ta shfaubtavna Facebook.
Mansura, wadda ta yi addu’ar samun rahama da Fati Slow ta ce marigayiyar ta rasu ne da daddare a kasar Habasha, kuma a can za a yi!-->!-->!-->…
Naira Ta Ƙara Daraja A Farashin Gwamnati Jiya Litinin
Naira ta samu ƙarin daraja jiya Litinin, inda aka siyar da dala 1 a kan naira 1,339.33 a farashin gwamnati, abun da ya nuna cewar ta samu ƙarin daraja da kaso 9.68 cikin 100 kan yanda darajarta ta kasance a ranar Juma’ar da ta gabata inda!-->…
Kotu Ta Hana Sarki Aminu Ado Kiran Kansa A Matsayin Sarki, Ta Kuma Umarci Ƴansanda Su Fitar Da Shi
Babbar Kotun Jihar Kano ta umarci tuɓaɓɓen Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero da ya dena kiran kansa a matsayin Sarkin Kano, sannan ta kuma umarci ƴansanda da su fitar da shi daga ƙaramar masarautar da ke kan titin State Road.
Kotun!-->!-->!-->…
Ƴansanda Da Sojoji Sun Bijirewa Gwamnan Kano, Sun Ce Zasu Tabbatar Da Umurnin Kotu Na Dakatar Da…
Jami'an tsaro a Kano sun ce sun karbi umarnin kotu kuma za su yi amfani da shi tare da samar da cikakken tsaro a faɗin jihar Kano.
Cikin wani jawabin hadin gwiwa da jami'an tsaron suka gabatar wa manema labarai a shalkwatar 'yan sanda!-->!-->!-->…
RIGIMAR SARAUTA: Malaman Musulunci Sun Roki Tinubu Da Ya Bari A Zauna Lafiya A Kano
Kungiyar Malaman Musulunci a Jihar Kano, Ulama, sun roƙi Shugaban Ƙasa Bola Tinubu da ya sanya baki tare da kare duk wani abu da zai kawo hatsaniya da karya doka a jihar.
A wata sanarwa da mambobin Ulama 18 suka sanya wa hannu, malaman!-->!-->!-->…
Gwamanti Da Majalisa Sun Ceto Tarihin Kano – Sarki Muhammadu Sanusi Il
Sabon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi ll ya ce, da an bar batun rarraba masarautu a Kano, to da an ci gaba da rarraba masarautu a jihar kenan.
''Da an bar wannan lamari na rarraba masarautu to da wata rana sai an naɗa Sarkin Fagge, ko!-->!-->!-->…
Naira 48,000 Ko Naira 615,000 Cinikin Albashi Tsakanin Mai Mugun Tayi Da Mai Mugun Farashi
Daga: Ahmed Ilallah
Shin ya.za a kira wannan ciniki tsakaninn Kungiyar Kwadago da Gwamnatin Tarayya?
Shin Gwamnati zata iya biyan N615,000 ko Yan Kwadago zasu aminta da tayin N48,000 din a ka yi musu?
Wannan mugun tayi na!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Hukumar Kwallon Yashin Nijeriya Ta Yi Haɗingwiwa da Kamfanin Kera Motoci Na Innoson Motors
Daga: Captain Yobe
Hukumar dake shirya kwallon yashi ta Najeriya (NBSL) ta kulla yarjejeniyar hadingwiwa da kamfanin ƙera motoci na Nijeriya, Innoson Motors, kamfani na farko a Najeriya dake ƙera motoci a fadin ƙasar.
Sanarwar kulla!-->!-->!-->!-->!-->…
Gwamnonin Arewa Maso Gabas Sun Kushe Gwamnatin Tarayya Kan Watsi Da Yankinsu Da Ta Yi
A yau Asabar ne Ƙungiyar Gwamnonin Yankin Arewa Maso Gabas suka koka kan watsin da suka ce an yi da yankin.
Gwamnonin sun yi ƙorafin cewa, rashin samun aiyukan Gwamnatin Tarayya a yankin ya yi ƙamari.
Gwamnonin sun bayyana hakan ne a!-->!-->!-->!-->!-->…
Zan Goyi Bayan Peter Obi A 2027 Matuƙar Haka PDP Ta Tsara, In Ji Atiku
Ɗantakarar Shugaban Ƙasa a zaɓen 2023 ƙarƙashin tutar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya ce, idan a zaɓen shekarar 2027 jam’iyyarsa ta yanke cewar zata fitar da ɗantakara daga yankin Kudu maso Gabashin Najeriya ne kuma ta zaɓi Peter Obi a!-->…
Za A Cigaba Da Dambarwa Tsakanin Ƴanƙwadago Da Gwamnati Ranar Talata Kan Mafi Ƙarancin Albashi
Tattaunawa kan mafi ƙarancin albashi a Najeriya zata cigaba a ranar Talata mai zuwa a daidai lokacin da ake cigaba da musayen maganganu tsakanin jami’an gwamnati kan abun da ya faru a farkon makon nan inda gwamnati ta nuna zata bayar da!-->…
Babu Buƙatar Najeriya Ta Ƙara Shigowa Da Man Fetur Daga Wata Mai Zuwa, In Ji Dangote
Wanda ya fi kowa kuɗi a Afirka kuma Shugaban Rukunin Kamfanonin Ɗangote, Aliko Dangote ya bayyana tabbatuwar shirye-shiryen Matatar Dangote da zasu kai Najeriya ga dena shigowa da tattaccen manfetur daga wata mai zuwa.
Dangote ya kuma!-->!-->!-->…
Najeriya Zata Karɓi Bashin Naira Tiriliyan 3.2 Daga Bankin Duniya A Ranar 13 Ga Yuni
Gwamnatin Tarayya ta shirya domin karɓar sabon bashi daga Bankin Duniya mai yawan adadin dala biliyan 2.25 daidai da naira tiriliyan 3.2 a ranar 13 ga watan Yuni, 2024.
Najeriyar zata karɓi waɗannan maƙudan kuɗaɗe ne saboda wasu manyan!-->!-->!-->…
Shugaba Tinubu Ya Ce CBN Ya Dakatar Da Maganar Cirar Harajin Kula Da Intanet Kan Asusun Mutane
Wasu majiyoyi da ke da kusanci da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu sun bayyana cewar shugaban ya umarci Babban Bankin Najeriya, CBN da ya dakatar da batun cirar harajin bayar da tsaron intanet ga asusun bankunan ƴan Najeriya.
Majiyoyin!-->!-->!-->…
Ƴanbindiga Sun Kashe Ƴansanda Biyu A Enugu
A jiya Juma’a da daddare ne wasu ƴanbindiga suka kashe ƴansanda biyu da ke Rundunar Ƴansanda ta Jihar Enugu.
Ƴansandan da ke aiki ƙarƙashin Ofishin Yankin Ogui an ce suna kan aikinsu ne na binciken ababen hawa a kan titin Presidential!-->!-->!-->…
Yanzu Mu Muke Da Cikakken Iko Da Jihar Rivers – PDP
Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP ta bayyana cewar ita ke da cikakken iko da Jihar Rivers, inda tai alfaharin cewa, Gwamnan jihar Siminalayi Fubara da jam’iyyar ke riƙe da madafun ikon siyasar jihar.
A wata sanarwa da Sakataren!-->!-->!-->…
Aikin Gina Hadejia Specialist Hospital Na Daya Daga Cikin Manyan Aiyuka Masu Kalubale Da Danmodi Ya…
Daga: Ahmed Ilallah
Wannan aikin gina Asibitin Wanda a ka soma tun 2017, bisa alkawarin kammali a kasa da shekara biyu, sai ga shi yay shekara kusan bakwai kenan har yanzu ba a kai ga kammalawa ba.
Tabbas mutanen yankin da basu da!-->!-->!-->!-->!-->…
Ba Zai Yiwu Ka Ƙaƙabawa Mutane Haraji Ba Tare Da Ƙara Musu Kuɗin Da Suke Samu Ba – Ndume
Sanata Ali Ndume ya kushe batun sabon haraji na kula da hadahadar banki ta intanet, inda ya ce, rashin dacewa ne gwamnati ta cigaba da cajar ‘yan ƙasa haraje-haraje ba tare da ta yi wani abu da zai ƙara musu kuɗin shigar da suke samu ba.
!-->!-->…