Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
News
INEC Zata Ƙarasa Zaɓuɓɓuka Da Gudanar Da Zaɓen Cike Gurabe A Watan Fabarairu Na 2024
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta ce zata gudanar da ƙarasa zaɓuɓɓuka da zaɓuɓɓukan cike gurbi a duk faɗin Najeriya a satin farko na watan Fabarairu, 2024, domin cike gurabe a majalissun jihohi da na tarayya.
Shugaban INEC,!-->!-->!-->…
Yanda Aka Raba Kuɗaɗen Da Aka Samu A Watan Nuwamba Tsakanin Gwamnatin Tarayya, Jihohi Da Ƙananan…
Kwamitin Rarraba Kudaden Tarayya, FAAC, ya raba kuɗaɗen da aka samu a watan Nuwamba kimanin naira tiriliyan 1.088.783 ga Gwamnatin Tarayya, gwamnatocin jihohi da kuma ƙananan hukumomi.
Wannan ya bayyana ne a rahoton da kwamitin FAAC ya!-->!-->!-->…
Katafariyar Kasuwar Zamani Ta Shoprite Ta Sanya Ranar Barin Kano
Kamfanin Kasuwar Shoprite ya yanke shawarar bin kamfanin Procter & Gamble da sauran manyan kamfanonin ƙasa da ƙasa na dakatar da kasuwanci a reshensa na Kano daga ranar 14 ga watan Janairu mai kamawa.
A sanarwar da kamfanin Shoprite!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Ta Dakatar Da Biyan Ƴan J-Teach, Ta Kuma Gano Malaman Bogi 240 Da Masu Takardun…
Gwamnatin Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Gwamna Umar Namadi ta sanar da dakatar da biyan dukkan malaman da suke koyarwa a makarantun jihar ƙarƙashin shirin J-Teach.
Kwamishinan Yaɗa Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu, Sagir Musa ne!-->!-->!-->…
Gwamonin Arewa 19 Sun Ziyarci Kaduna, Sun Bayar Da Gudunmawar Kuɗi Ga Mutanen Tudun Biri
Gwamonin Arewa 19 sun haɗu jiya Juma’a a Kaduna domin tattaunawa kan yanda za a magance matsalar tsaro, bunƙasa noma, haƙo mai a yankin Arewa da kuma jajantawa Gwamnan Kaduna Uba Sani kan iftila’in da ya jawo asarar rayuka da dama a Tudun!-->…
Kar Ku Bari ‘Rashin Gasgiyar’ INEC Ya Sare Muku Gwuiwa, Atiku Ga Masu Zaɓe
Ɗan takarar shugaban ƙasa ƙarƙashin jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar ya yi kira ga masu zaɓe a jihohin Bayelsa, Kogi da Imo da kar guiwarsu ta sare bisa abun da INEC ta yi a zaɓen da ya gabata,!-->…
Tinubu Ya Sanya Sharaɗi Kafin A Ƙara Kuɗin Shan Lantarki A Najeriya
Ministan Lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana cewar, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya matsa lamba kan cewar dole ne ƙasa ta cimma ƙaruwar wadatar hasken lantarki kafin ta ƙara kuɗin shan lantarkin a kan ƴan ƙasa.
Ya ce, Tinubu ya!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Yarabawa Ta Matsa Kan Samar Da Ƴansandan Jihohi Da Gudanar Da Cikakkiyar Fedaraliya
Ƙungiyar Yarabawa ta Afenifere ta koka kan yawaitar matsalar tsaro a wasu sassa na ƙasar nan saboda hare-haren wasu makiyaya masu ɗauke da makamai kan manoma.
Ƙungiyar ta bayyana cewar, munanan aiyukan laifin da ƴanbindigar ke aikatawa!-->!-->!-->…
Shugaban Karamar Hukumar Hadejia Ya Yi Kira Da A Rika Taimakawa Mata
Shugaban Karamar Hukumar Hadejia, Hon. Abdulkadir Umar TO ya yi kira ga shugabanni, ƴan siyasa da masu hannu da shuni da su rika bai wa mata taimako, wajen samar musu da jari da zasu na yin sana'oi inda ya ce, ta haka ne za su samu damar!-->…
Kalubale Ga ‘Yan Media Da Gwamnatin Danmodi A Jigawa
Daga: Ahmed Ilallah
Tabbas, Gwamnatin Danmodi tayi gagaruman aiyuka da kawo chanje-chanje masu amfani kama da ga ilimi, lafiya, samar da aiyukan yi da sauran su, wanda suke bukatar sanarwa al’ummah da kuma wayar musu da kai.
Haka!-->!-->!-->!-->!-->…
Ana Zargin Wani Basarake Da Yin Fyaɗe Da Sa Wa Yarinya Ƙanjamau A Jigawa
Ana zargin Digacin Ɗan Gulam da ke Ƙaramar Hukumar Gwaram a Jihar Jigawa, Umar Ibrahim da yin fyaɗe da yi wa yarinya mai suna Hannatu Yahaya ciki da kuma sanya mata cutar ƙanjamau.
Wannan na ƙunshe ne a wasiƙar da Babban Mai Shigar da!-->!-->!-->…
Sannanen Malamin Addinin Musulunci Sheikh Yusuf Ali Ya Rasu
Sannanen malamin addinin Musulunci, Sheikh Yusuf Ali na Jihar Kano ya rasu yana da shekaru 73 a duniya.
Ɗansa, Muslihu Yusuf Ali ya sanar da rasuwar mahaifin nasa a wani rubutu da ya saki a manhajar Facebook a dare jiya Lahadi.
An!-->!-->!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu Ta Shirya Yanke Hukunci Kan Shari’ar Cin Zaɓen Gwamnan Kano
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Abuja ta shirya yanke hukunci kan ɗaukaka ƙarar da Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf yai, yana ƙalubalantar hukuncin Kotun Sauraron Ƙarararakin Zaɓe wadda ta soke nasararsa.
Kotun Sauraron!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Kwankwaso, Ta Tabbatar Da Cin Zaɓen Datti
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta yi watsi da hukuncin da ya bai wa Musa Ilyasu Kwankwaso na Jam’iyyar All Progressives Congress, APC, nasara a zaɓen Ɗan Majalissar Tarayya mai Wakiltar Mazaɓar Kura/Madobi/Garun Malam tare da tabbatar da!-->…
Hanyar Sadarwar Al’ummar Gaza Ta Katse Yayin Da Isra’ila Ta Tsananta Luguden Wuta
A daren da ya gabata Isra'ila ta tsananta luguden wuta kan yankin Gaza fiye da sauran darare a baya, lamarin da ya sanya aka gaza sadarwa da al'ummar yankin, abin da ke nuna cewa da alama hanyoyin sadarwa sun katse.
Isra'ila a ɓangare!-->!-->!-->…
Bai Kamata A Ce Kotu Ce Za Ta Bayyana Wanda Ya Ci Zaɓe Ba, Inji Femi Falana
Lauyan Kare Haƙƙin Bil’adama, Babban Lauyan Najeriya, Femi Falana ya ce, hukuncin Kotun Ƙoli na ranar Alhamis babu abun da yai face kawo ƙarshen duk wata takara, inda ya ce, bai kamata a ce ɓangaren shari’a ne zai bayyana waɗanda suka ci!-->…
Goodluck Jonathan Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu A Villa
A jiya Juma’a, tsohon Shugaban Ƙasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, inda ya ce, tun da harkokin zaɓe sun zo ƙarshe, ya kamata tsofin shugabanni da masu ci a yanzu da ma masu yin zaɓe su haɗu su yi aiki tare!-->…
Gwamnatin Tarayya Za Ta Shirya Tattaunawa Kan Makomar Najeriya
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Ƴan Ƙasa, ya ce, Gwamnatin Tarayya na shirin gabatar da tattaunawa tsakanin ƴan ƙasa domin magance al’amuran da suka shafi halayya da haɗin kai.
Ya bayyana cewar, tattaunawar za ta banbanta da irin!-->!-->!-->…
Tinubu Zai Yi Aiki Da Atiku Da Peter Obi, Inji Wani Minista
Gwamnatin Tarayya ta ce, duk da kasancewar hukuncin ranar Alhamis da ya tabbatar da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, shugaban a shirye yake ya yi aiki da abokan takararsa a zaɓen 25 ga watan Fabarairu, wato Atiku Abubakar na Jam’iyyar PDP!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Ciyo Bashin Naira Tiriliyan 26 Cikin Shekaru Uku Masu Zuwa
Bincike ya nuna cewar, cikin shekaru uku masu zuwa, bashin da ake bin Najeriya zai kai naira tiriliyan 118.37.
Wannan adadi dai an same shi ne daga lissafin yanayin bashin da ake da shi a yanzu da kuma hasashen kuɗeɗen da za a kashe a!-->!-->!-->…