Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
News
Sanatoci Na Shirin Yin Dokar Da Za Ta Tilasta Tura Sakamakon Zaɓe Ta Na’ura
Majalissar Sanatocin Najeriya ta shirya yin gyaran dokar zaɓe domin bai wa ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje damar yin zaɓen shugaban ƙasa da kuma tilasta wa Hukumar Zaɓe tura sakamakon zaɓe ta na’ura.
Majalissar ta bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Kashe Wa Ɓangaren Ilimi Kaso 25% Na Kasafin Kuɗi
Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya bayyana cewar, Gwamnatin Tarayya ta shirya kashewa ɓangaren ilimi kaso 25 cikin ɗari na kasafin kuɗin kowacce shekara matuƙar akwai tsare-tsaren da su tabbatar da buƙatar kuɗaɗen.
Ministan ya!-->!-->!-->…
Tarayyar Turai Ta Ware Maƙudan Kuɗaɗe Don Malaman Makaranta Na Arewa Maso Yamma
A ƙoƙarinta na magance yawaitar yaran da ba sa zuwa makaranta a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya ta hanyar bunƙasa hanyoyin samun ingantaccen ilimi da rayuwar matasan yankin, Ƙungiyar Tarayyar Turai, EU, ta sanar da ƙarin tallafi na!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Ɗalibai Mata Na Jami’ar Dutsin-Ma
Wasu da ake zargin ƴan ta’adda ne sun kai mamaya tare da yin garkuwa da ɗalibai mata biyar na Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutsin-Ma a Jihar Katsina.
Wata ƴar’uawar ɗaya daga cikin ƴanmatan da lamarin ya rutsa da su mai suna Fatima!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Ta Bayyana Yau Laraba A Matsayin Ranar Hutun Takutaha
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana ranar yau Laraba, 4 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu domin nuna murna da zagayowar ranar Takutaha.
Ranar Takutaha dai, rana ce ta bakwai bayan ranar 12 ga watan Rabi’il Auwal da aka!-->!-->!-->…
TAKARDUN TINUBU: Shaidar Kammala Karatun Da Tinubu Ya Miƙa Wa INEC Ta Bogi Ce, Inji Rijistaran…
Rijistaran Jami’ar Jihar Chicago, Caleb Wesberg ya bayar da shaida ƙarƙashin rantsuwa inda ya ce, takardar shaidar kammala karatu wadda Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya miƙawa Hukumar Zaɓe mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC ba takarda ce da jami’ar!-->…
Ɗiban Malaman Sa Kai Na J-Teach Ba Mafita Ba Ce Ga Matsalar Ƙarancin Malamai A Jigawa
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Na daɗe da ƙalubalantar yunƙurin gwamnatin Jihar Jigawa na magance gagarumar matsalar ƙarancin malaman makaranta da tai wa harkar ci gaban ilimin jihar dabaibayi tsawon shekaru na amfani da malaman sa!-->!-->!-->…
Tallafin Naira Miliyan 20 Ga Nakasassu Na Sanata Malam Madori Gagarumin Aikin Alheri Ne
Daga: Ahmed Ilallah
Tabbas a wannan bigere da a ke na jarrabawar matsanancin yanayin na tattalin arziki dà ma duniya take ciki, duk mai tausayi yayi nazarin yaya Yan uwanmu suke cki, wayanda Allah yayi wa jarrabawar nakasa.
A irin!-->!-->!-->!-->!-->…
YAJIN AIKI: Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Dakatar Da Shiga Yajin Aiki Sai Nan Da Kwanaki 30
Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ƙwadago ta sanar da dakatar da shiga yajin aikin sai-baba-ta-gani da ta shirya shiga saboda tsanani.
A baya dai ƙungiyoyin ƙwadago da rassansu na jihohi sun umarci ƴaƴansu a duk faɗin Najeriya da su dakatar da duk!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Ƙungiyar Ƙwadago Na Zama Da Gwamnati A Villa
Gwamnatin Tarayya da Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ƙwadago yanzu haka na zaman tattaunawa a Ɗakin Taron na Ofishin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa da ke Villa a Abuja.
Zaman na yau Litinin an tsara shi ne, domin wakilan ƙungiyoyin ƙwadago!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Gwamnan Nasarawa Ta Bai Wa Ɗan Takarar…
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamna da ke zamanta a Jihar Nasarawa ta soke zaɓen da aka yi wa Gwamna Abdullahi Sule na jihar inda ta bayyana ɗan takarar jam’iyyar PDP, David Ombugadu a matsayin wanda ya lashe zaɓen.
Da yake karanta!-->!-->!-->…
Kano Ta Ɓullo Da Tsarin Bai Wa Ɗalibai Mata Tukuicin Naira 20,000 Don Bunƙasa Shigarsu Makarantu
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da fara bayar da tukuicin naira 20,000 ga ɗalibai mata da ke jihar domin bunƙasa sha’awarsu ta zuwa makaranta.
Gwamnan wanda ya sanar da ci gaban a jiya Lahadi lokacin da yake jawabin!-->!-->!-->…
MAI MUHIMMANCI: Abubuwan Da Gwamnati Ta Gabatarwa Ƴan Ƙwadago Domin Su Janye Yajin Aiki
A yau Litinin ake tsammanin haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƴan ƙwadago da ta haɗa da NLC da TUC zasu sanar da matsayarsu ta ƙarshe kafin tsunduma yajin aikin sai-baba-ta-gani da suka shirya a farawa a gobe Talata.
Wannan ya biyo bayan zaman!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Ƙungiyar Ƙwadago Ta Cimma Matsaya Da Gwamnati
Gwamnatin Tarayya da haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƙwadago sun cimma matsaya kan cewa, ƙarin mafi ƙarancin albashi na naira 25,000 da Tinubu ya sanar a jawabinsa na yau ya haɗa da dukkan wani ma'aikaci a Najeriya.
Ƙungiyar ta kuma bayyana cewar!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kamfanin BUA Ya Sauƙo Da Farashin Simintinsa Zuwa Naira 3,500
Kamfanin yin siminti na BUA ya sanar da rage farashin simintinsa mai nauyin kilogram 50 daga naira 4,800 zuwa naira 3,500 daga gobe Litinin.
Kamfanin ya sanar da rage farashin ne a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a yau Lahadi.
!-->!-->!-->!-->…
Ƴansanda Sun Dakatar Tare Da Korar Ƴanfashi A Jigawa
Rundunar ƴansandan Jihar Jigawa ta ce, ta dakatar da yunƙurin yin fashi da wasu mutane suka shirya yi a yankin Ƙaramar Hukumar Kazaure da ke jihar.
Rundunar a wata sanarwa da ta saki ta hannun Mataimakin Jami’in Hulɗa da Jama’a na!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Na Tattaunawa Da Ƴan Ƙwadago A Fadar Shugaban Ƙasa Don Dakatar Da Yajin Aiki
Gwamnatin Tarayya da haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƴan ƙwadago na tattaunawa a sirrance a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja.
Tattaunawar ta gaggawa ta yau Lahadi wadda gwamnati ta kira, na zuwa ne a matsayin yunƙuri na ƙarshe na kare tsunduma yajin!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Sha Ƙasa A Kotun Amurka, Yayin Da Kotun Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bayyana…
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sha ƙasa a ɗaukaka ƙarar da yai a Kotun Yankin Arewacin Illinois ta Jihar Chicago a Amurka yana buƙatar da a dakatar da Jami’ar Chicago sakin bayanan karatunsa ga Atiku Abubakar.
A hukuncinta kan!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Masu Degree Da Suka Samu Aikin Sa Kai Na J-Teach A Jigawa
Gwamnatin Jihar Jigawa ta saki sunayen masu degree waɗanda suka samu aiki sa kai na J-Teach domin koyarwa a manyan makarantun sikandiren jihar.
Gwamnatin ta kuma sanar da shirin bayar da horo na kwana ɗaya da aka shiryawa sabbin malaman!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Sanar Da Ƙarawa Ƙananan Ma’aikata Naira Dubu 25 A Tsawon Watanni 6
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce, a watanni shida masu zuwa, ƙananan ma’aikata za su sami ƙarin naira dubu ashirin da biyar a duk wata.
Shugaban ƙasar ya bayyana hakan ne a jawabinsa na murnar cikar Najeriya shekarun 63 da samun!-->!-->!-->…