Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
News
Wani Gwamna Ya Amince Da Siyawa Kansa Da Mataimakinsa Motocin Naira Biliyan 2 Yana Daf Da Sauka Daga…
Kusan kwanaki 18 da karewar wa’adinsa na biyu, Gwamnan Jihar Taraba, Darius Ishaku ya amince da fitar da Naira Biliyan 2 domin siyawa kansa da mataimakinsa da matansu motocin alfarma.
Wata majiya, wadda ta nemi a boye sunanta saboda!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Tafi Turai Kwana 19 Kafin Rantsuwa
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Bola Tinubu ya bar Najeriya domin isa nahiyar Turai, kamar yanda mataimakinsa na musamman ya bayyana.
A wata sanarwa da aka saki a yau Laraba, masu temakawa shugaban a harkar kafafen sadarwa sun ce, Tinubu!-->!-->!-->…
Damar Yin Karatu Kyauta A University of Dundee Da Ke Ingila
Gidauniyar Steve Weston and Trust Scholarship ta dalibai ‘yan Nahiyar Afirka, ‘yan Amurka da ‘yan Asiya ce, wadanda suke son dora a karatunsu a matakin gaba da digiri na farko a University of Dundee.
Damar zata baiwa dalibi ko daliba!-->!-->!-->…
Shugaban Jami’a Ya Baiwa Dalibi Damar Yin Karatun Likitanci Kyauta Bayan Ya Fi Kowa Cin JAMB A…
Shugaban Jami’ar Godfrey Okoye University (GOU), Enugu, Rev. Fr. Christian Anieke, ya bayar da cikakkiyar damar karantar likitanci kyauta a jami’arsa ga Lotanna Azuokeke wanda ya fi kowa cin jarabawar JAMB ta bana.
Lotanna Azuokeke, dan!-->!-->!-->…
Wata Uwa Ta Yasar Da Jaririnta, Ta Bar Wasika A Tare Da Shi
An gano wani jariri sabuwar haihuwa tare da rubutacciyar wasikar da mahaifiyarsa ta bari a tare da shi a yankin Arewa maso Yammacin Cameroon.
An tsinci yaron ne da sanyin safiyar ranar Alhamis, 4 ga watan Mayu, 2023 a gefen MIDENO da ke!-->!-->!-->…
Rigimar Gwamna Badaru Da Tsohon Shugaban APCn Jigawa Sara Da Jahun Barazana Ce Ga Yancin…
Daga: Ahmad Ilallah
Kullum abin takaici a irin siyasa ta Jigawa, shine rashin hakuri, fahimtar juna tsakanin jagorori da mabiyan su. Uwa uba, daukan bangaren munafurcin siyasa yayi tasiri a kan zahirin gaskiya. Wanda a karshe ba wanda!-->!-->!-->…
Kalubalen Noman Bana Bayan Ambaliyar Ruwa A Jigawa
Daga: Ahmed Ilallah
Ko shakka babu,shekrar da ta gabata na ta cikin shekarun da ambaliyar tayi muni a sassa da yawa na wannan kasa, manoman Jihar Jigawa na daga cikin wayanda suka fuskanci mummunan tasku a sanadiyar ambaliyar.
Jihar!-->!-->!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Ce Zai Biya Ma’aikata Isasshen Albashi A Lokacin Mulkinsa
Shugaban Kasar Najeriya mai Jiran Gado, Bola Ahmed Tinubu ya yi alwashin biyan ma'aikata albashin da zai ba su damar yin rayuwa ta mutunci da biyan bukatun iyalansu.
A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter a matsayin murnan!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Motar Da Ta Kwaso ‘Yan Najeriya Daga Sudan Ta Kama Da Wuta
Daya daga cikin motocin bus da ke aikin kwashe ‘yan Najeriya daga birnin Khartoum na kasar Sudan mai fama da rikici zuwa gabar ruwan kasar ta Port Sudan inda zasu bi zuwa kasar Saudiyya ta kama da wuta da sanyin safiyar yau Litinin.
A!-->!-->!-->…
‘Yan Fanshon Da Ke Karbar Naira 333 Duk Wata A Jihar Anambra, Suna Bin Bashin Fansho Na Watanni 11 –…
Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC reshen Jihar Anambra, Kwamared Humphrey Emeka Nwafor, ya koka kan yadda ‘yan fansho da dama a jihar ke karbar kudin fansho a halin yanzu da bai haura naira 333.45 ba.
Nwafor, wanda ya bayyana!-->!-->!-->…
Adadin Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Rikicin Sudan Ya Kai 528
Kazamin rikicin da ake tafkawa tsakanin rundunar sojin Sudan da rundunar RSF, ya yi sanadin rayuka akalla 528 da raunata wasu 4,599.
Rahoton da ma’aikatar lafiya ta kasar ta fitar jiya, ya ce tsawaita tsagaita bude wuta ya sa yanayi ya!-->!-->!-->…
Hukumar Kidaya Ta Yi Bayanin Dalilan Dage Aikin Kidaya Ana Daf Da Fara Shi
Hukumar Kidaya ta Kasa, NPC, ta ce an dage kidayar yawan jama’a da gidaje ta shekarar 2023 saboda shirin mika mulki ga sabuwar gwamnati da kuma yanayin da kasa ta shiga bayan zabubbukan 2023.
Manajan Kidaya na Shekarar 2023 Kuma!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Farmaki Ofishin KAEDCO Da Ke Kebbi, Sun Ci Zarafin Ma’aikata Saboda Rashin Wutar Lantarki
Sojoji dauke da makamai sun kai farmaki ofishin Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kaduna KAEDCO a jihar Kebbi tare da cin zarafin ma’aikatan da suka kasa samar musu da wutar lantarki a barikinsu.
Manajan kamfanin na jihar Kebbi,!-->!-->!-->…
Ya Tabbata Gwamnatin Buhari Ta Fasa Gudanar Da Aikin Kidaya A Lokacinta
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da dage aikin kidayar jama’a da gidaje na shekarar 2023 wanda aka shirya gudanarwa a kwanakin 3 zuwa 7 ga watan Mayun gobe, har sai lokacin da sabuwar gwamnati ta ga dacewar gudanar da aikin.
!-->!-->!-->…
An Dakatar Da Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya
Majalissar Zartarwa ta Kasa, NEC, ta dakatar da shirin janye tallafin man fetur wanda a baya aka tsara cirewa a watan Yunin bana bayan karewar wa’adin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.
Da take yiwa manema labarai jawabi jim kadan bayan!-->!-->!-->…
Masu Rubuta JAMB Sun Je Jarabawa Da Wukake, Sun Yi Barazanar Maganin Shugabannin Jarabawar
Hukumar Shirya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a, JAMB, ta ce masu rubuta JAMB sun yi amfani da wukake wajen yin barazana ga jami’an hukumar.
Zargin ya biyo bayan rahotannin da suka nuna cewa, JAMB ta tabbatar da cewa, masu rubuta!-->!-->!-->…
Hukumar Lafiya Ta Gargadi Mutane Kan Shan Wani Maganin Tari Na Indiya
Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO, ta ce an gano wasu tarin jabun magungunan tari da Indiya ta yi a tsibirin Marshall da ke Micronesia.
WHO ta ce gwajin maganin tarin mai suna Guaifenesin TG wanda kamfanin haɗa magunguna na QP Pharmachem!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Rufe Kofa Da Wani Mai Neman Shugabancin Majalissar Wakilai
A jiya Talata ne mai neman shugabancin Majalissar Wakilai a majalissa ta 10, Dan Majalissa, Muktar Betara, ya rufe kofa da Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Bola Ahmed Tinubu.
Betara wanda shine Dan Majalissar Wakilai mai wakiltar mazabar!-->!-->!-->…
Shugaba Buhari Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 6
A yau Laraba, Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da sabbin manyan sakatarori shida kafin fara zaman Majalissar Zartarwa na yau.
A watan Maris da ya gabata ne, Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin manyan sakatarorin.
!-->!-->!-->!-->!-->…
Ba A Samu Sanya Hannun Jari Ko Na Sisi Ba A Wasu Jihohi 8 Na Najeriya
Akalla jihohi takwas ne ba su iya jan hankalin masu sanya hannun jari daga kasashen waje ba amma bashin da suka ciyo ya kai naira biliyan 194.09 a tsakanin shekarar 2019 da 2022 kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Bayanai daga Hukumar!-->!-->!-->…