Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Top News
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Sanda Sun Ayyana Baturen Birtaniya Da Ɗan Najeriya a Matsayin Wadanda Ake Nema…
Rundunar ‘Yansandan Najeriya, a ranar Litinin, ta bayyana wani ɗan ƙasar Birtaniya mai suna Andrew Wynne, wanda kuma aka sani da Andrew Povich, da wani dan Najeriya mai suna Lucky Obiyan, a matsayin wadanda ake nema saboda zargin yunkurin!-->…
‘Zanga-Zanga Ba Cin Amanar Kasa Ba Ne’, Baturen Birtaniya Ya Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Zargin…
Baturen Birtaniya da ake zargi da tayar da fitina a kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, Drew Povey, ya yi kira ga gwamnatin Najeriya da ka da ta dauki zanga-zanga a matsayin cin amanar kasa.
Mista Povey, wanda gwamnatin Najeriya ta ce!-->!-->!-->…
Likitoci Sun Janye Yajin Aikin Gargadi, Za Su Koma Aiki Yau
Kungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta umarci mambobinta su koma bakin aiki a ranar Litinin (yau), bayan yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai da mambobinta suka fara saboda sace abokiyar aikinsu, Dr Ganiyat Popoola.
!-->!-->!-->…
Gwajin Gado: Kashi 27% Na Maza Ba Su Ne Iyayen Yaran Da Aka Ce Sun Haifa Ba – Rahoto
Wani sabon rahoto daga Smart DNA, wata cibiya da ke gudanar da gwaje-gwajen kwayoyin halitta a Lagos, ya nuna cewa kashi 27% na maza da suka yi gwajin ƙwayoyin halitta ba su ne iyayen yaran da aka ce sun haifa ba.
Rahoton, wanda ya!-->!-->!-->…
Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Jihohi 29 Na Najeriya
Ambaliyar ruwa mai tsanani ta shafi jihohi 29 na ƙasar nan, inda adadin mutanen da suka mutu ya ƙaru zuwa 192, a cewar Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA).
Ambaliyar, wadda aka alaƙanta da samun yawaitar ruwan sama da kuma!-->!-->!-->…
Zanga-zangar Yunwa: Gwamnati Zata Gurfanar da Masu Zanga-Zanga, Ciki Har da Ɗan Birtaniya a Yau
Gwamnatin Tarayya zata gurfanar da wasu masu zanga-zanga, ciki har da wani ɗan ƙasar Birtaniya, Andrew Wynne, bisa rawar da suka taka a zanga-zangar yunwa da aka gudanar kwanan nan, inda take zarginsu da aikata cin amanar ƙasa da kuma!-->…
JAMB Ta Gano Ɗalibai 21 Da Ke Da Sakamakon Jarabawar Bogi
Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Jami’a (JAMB) ta gano ɗalibai 21 da suka yi amfani da sakamakon jarrabawar Interim Joint Matriculation Board (IJMB) na bogi don samun gurbin karatu a shekarar 2023.
Wata takarda daga JAMB ta bayyana cewa,!-->!-->!-->…
NNPCL Ya Amince Da Bashin Da Ake Binsa Ne Dalilin Matsalar Fetur A Najeriya
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya amince da cewa yana da ɗinbin bashi a kansa na masu kawo man fetur, wanda ya kai dala biliyan 6, wanda ya ce shi ne babban dalilin da ya haifar da karancin fetur a sassan ƙasar nan.
Kamfanin ya!-->!-->!-->…
Kwanan Nan Gwamnati Za Ta Buɗe Boda Don Hada-Hadar Kasuwanci – Wani Ɗan Majalisa
Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Mazaɓar Badagry, Mista Sesi Whingah, ya tabbatar wa al’ummar mazaɓarsa cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu za ta buɗe iyakokin ƙasar nan don gudanar da ayyukan kasuwanci nan ba da jimawa ba.
Whingah ya!-->!-->!-->…
Zaɓen 2027: Ko Jam’iyyun Adawa Zasu Iya Haɗa Kai Su Ƙalubalanci APC?
A halin yanzu, kowanne daga cikin manyan jam’iyyun adawa irin su Peoples Democratic Party (PDP), Labour Party (LP), All Progressives Grand Alliance (APGA), New Nigeria Peoples Party (NNPP), da African Democratic Congress (ADC) suna fama da!-->…
Yanda Zanga-Zangar #EndBadGovernance Ta Sa Tinubu Ya Kori Shugabannin DSS Da NIA
Dalilan da suka sa tsohon Darakta-Janar na Hukumar Tsaron Farin Kaya (DSS), Yusuf Bichi, da Darakta-Janar na Hukumar Leken Asiri ta Ƙasa (NIA), Ahmed Abubakar, suka sauka daga mukamansu sun bayyana.
Wata majiya daga fadar shugaban ƙasa!-->!-->!-->…
Wata Ƙungiyar Musulmai Ta Dasa Bishiyoyi 2000 A Sabon Ginin FMC, Birnin Kudu
Reshen Ƙungiyar Musulmai ta Jama’atu Nasril Islam, JNI, na Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu ya fara dashen bishiyoyi dubu biyu a sabon ginin asibitin Gwamnatin Tarayya na Federal Medical Centre Birnin Kudu.
Shugaban Sashin Yaɗa Labarai!-->!-->!-->…
Ba Zan Nemi Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 Ba Matuƙar Goodluck Zai Nema, In Ji Bala Mohammed
A lokacin da ake cigaba da hasashe da kiraye-kiraye kan babban zaɓen shekarar 2027, ɗaya daga cikin waɗanda ake sa ran zasu nemi takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar PDP, Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce, ba zai nemi takarar ba,!-->…
Injiniyoyi Daga Rasha Sun Isa Kamfanin Tama Da Ƙarafa Na Ajaokuta
Wata tawagar ƴan gaba mai ɗauke da ƴan Ƙasar Rasha su ashirin da uku, sun isa Kamfanin Sarrafa Tama da Ƙarafa na Ajaokuta domin domin yin nazari kan yanayin kamfanin.
Ƴan Ƙasar Rashan waɗanda da ma sune suka fara aikin samar da kamfanin!-->!-->!-->…
An Sanya Ranar Kammala Aikin Gyaran Wutar Yankunan Gagarawa, Hadejia Da Nguru
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Najeriya, TCN, ya fara aikin gyaran ƙarfen tawa ta 16 da ya karye a Ƙauyen Gunduwawa da ke Ƙaramar Hukumar Gezewa a Jihar Kano.
Shugaban Sashin Hulɗa da Jama’a na kamfanin, Ndidi Mbah ne ya bayyana!-->!-->!-->…
ALBASHIN SANATOCI: Ƴansiyasa Na Ƙoƙarin Kai Ƴan Najeriya Bango, In Ji Wani Ɗan Majalissar Amurka
Wani Ɗanmajalissar Amurka haifaffen Najeriya da ke wakiltar Garin Albany a Majalissar Jihar New York, Beroro Efekoro ya bayyana albashi da alawuns da mambobin Majalissar Tarayyar Najeriya ke karɓa a matsayin abin kaico.
Beroro ya!-->!-->!-->…
Sama Da Kaso 30 Cikin 100 Na Malaman Makaranta A Najeriya Sun Ajjiye Aiki – Shugaban UBEC
Babban Sakataren Hukumar Kula da Ilimi Matakin Farko, UBEC, Hamid Bobboyi ya bayyana cewar, sama da kaso 30 cikin 100 na malaman makaranta da ke koyarwa a makarantun Najeriya sun ajjiye cikin shekaru uku da suka gabata.
Bobboyi ya!-->!-->!-->…
Kashim Shettima Ya Yi Gargaɗi Kan Wulaƙanta Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomi
Matimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya bayyana cewar, ƴancin ƙananan hukumomi zai magance matsalolin kuɗaɗe da ke jawo tarnaƙi ga cigaban ilimi a matakin farko a Najeriya.
Shettima ya ƙara da cewa, hukuncin Kotun Ƙoli na kwanan nan!-->!-->!-->…
Wasu Ƴanmata 3 Sun Mutu A Jigawa Sanadiyyar Nutsewa A Cikin Ruwa
Wasu ƴanmata guda uku sun mutu a sanadiyyar nutsewa a ruwa da misalin ƙarfe 11 na ranar Asabar a wani gulbi da ke yankin Ƙaramar Hukumar Buji a Jihar Jigawa.
Ƴanmata sun faɗa wannan hatsarin ne lokacin da suke yin ciyawa domin kaiwa!-->!-->!-->…
Dalilan Da Suka Sa CBN Ya Amince Bankin Providus Ya Mallaki Bankin Unity
Wasu dalilai sun ƙara bayyana a jiya da suke nuni da abun da ya sa Babban Bankin Najeriya, CBN ya amince da hukuncin cewar Bankin Providus ya mallaki Bankin Unity.
Jaridar THISDAY ta tattaro muhimman abubuwan da babban bankin yai!-->!-->!-->…