Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Top News
An Yi Garkuwa Da Wasu Ƴan China 2 A Ogun
Wasu ƴan China su biyu masu suna Chen Wenguang da Liang Ding sun faɗa hannun masu garkuwa da mutane a yankin Kemta/Abule-Owu da ke kan titin Onigbedu a Jihar Ogun.
Jaridar PUNCH ta gano cewar, an yi garkuwa da mutanen ne a jiya Lahadi!-->!-->!-->…
Har Yanzu Ba A Bayar Da Umarnin Biyan Mambobin NYSC ₦70,000 Ba
Hukumar kula da masu yi wa ƙasa hidima ta NYSC ta musanta labarin da ta kira na ƙanzon kurege wanda ke zagayawa a kafafen yaɗa labarai, na cewar za a biya masu bautar ƙasa mafi ƙarancin albashi na naira 70,000.
A wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Jami’an Gwamnatin Najeriya Sun Yi Badaƙalar Cinhanci Ta Naira Biliyan 721 A 2023 – NBS
Wani sabon rahoto da Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa, NBS, ta fitar ya nuna cewar, jami’an gwamnatin Najeriya sun bayar da cinhancin da ya kai naira biliyan 721 a shekarar 2023 da ta gabata.
Rahoton mai taken ‘Cinhanci a Najeriya: Yanayi da!-->!-->!-->…
Ɗaruruwan Ƴan Boko Haram Sun Tsere Daga Wani Gidan Yari
Ɗaruruwan ƴan ta’adda, ɓatagari da masu safarar ƙwayoyi ne aka rawaito sun tsere daga wani gidan yari a Jamhuriyar Nijar.
Gidan yarin da ke kusa da babban birnin ƙasar, Niamey, ya fuskanci mummunan hari a jiya Alhamis, inda aka rinjayi!-->!-->!-->…
Bin Hukuncin Kotun Ƙoli Kan Ƙananan Hukumomi Dole Ne, In Ji Wani Gwamna
Gwamnan Jihar Anambra, Charles Soludo ya ce, gwamnoni zasu yi duba ga hukuncin Kotun Ƙoli wanda ya bai wa ƙananan hukumomi ƴancin tasarrufi da kuɗaɗensu.
Soludo ya bayyana hakan ne a jiya Alhamis bayan ganawa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed!-->!-->!-->…
Ganduje Da Matarsa Zasu Bayyana Gaban Kotu Gobe Alhamis Kan Zargin Cinhanci
Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Ganduje da matarsa Hafsat da kuma waɗansu mutane guda shida zasu gurfana a gaban kotu a gobe Alhamsi domin su fuskanci zargin aikata aiyukan da ke da alaƙa da cinhanci, karkatar da kuɗaɗe da kuma!-->…
WAHALAR RAYUWA: Iya Ɗalibai 5,000 Ne Su Kai Rijistar Komawa Wata Jami’a Cikin Ɗalibai 30,000
A yayin da matsin tattalin arziƙi ke ƙara tsananta ga talakawan Najeriya, Jaridar NIGERIAN TRACKER ta gano cewar a Jami’ar Bayero da ke Kano, iya ɗalibai 5,000 ne suka yi rijistar komawa jami’ar cikin ɗalibai 30,000 da suka kammala hutu.
!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaba Tinubu Ya Ƙirƙiri Sabuwar Ministry A Najeriya
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da ƙirƙirar sabuwar Ma’aikatar Gwamnatin Tarayya kan Harkokin Kiwo.
Shugaban ya bayyana hakan ne yau Talata lokacin da yake ƙaddamar da Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Inganta Harkokin Kiwo a Fadar!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Zata Buɗe Boda, Ta Janye Harajin Shigo Da Shinkafa, Alkama, Wake Da Sauransu
Gwamnatin Tarayya na shirin buɗe boda tare janye harajin shigo da wasu muhimman kayan abinci ta iyakokin ƙasa da kuma na ruwa.
TASKAR YANCI ta tattaro cewar, wannan hukunci ya fito ne saboda buƙatar da ake da ita na samun sauƙin!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Ranar Demokaraɗiyya
Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranar Laraba, 12 ga watan Yuni, 2024 a matsayin ranar hutu a Najeriya domin murnar zagayowar ranar demokaraɗiyya.
A wata sanarwa da ta fita yau Talata daga Ministan Harkokin Cikin Gida, Tunji Ojo a madadin!-->!-->!-->…
Kwamitin Samar Da Sabon Mafi Ƙarancin Albashi Ya Miƙa Rahoton Kammala Aikinsa Ga Gwamnatin Tarayya
A jiya Litinin, Kwamitin Samar da Sabon Mafi Ƙarancin Albashi ya miƙa rahotonsa ga Sakataren Gwamnatin Tarayya bayan kammala aikinsa.
Daraktan Sadarwa da Hulɗa da Jama’a na ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya, Segun Imohiosen ne ya!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Na Roƙon Ƴan Ƙwadago Da Su Bar Wutar Lantarki A Lokacin Yajin Aiki
A daidai lokacin da dambarwa ke cigaba da ƙamari tsakanin ƙungiyoyin ƙwadago da Gwamnatin Tarayya kan mafi ƙarancin albashi, ƴan Najeriya sun shiga shafukan sa da zumunta domin roƙar ƴan ƙwadagon da kar su katse wutar lantarki a lokacin!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Majalissar Wakilai Na Neman A Mayar Da Wa’adin Shugaban Ƙasa Shekaru 6
Wani gungun ƴan majalissar wakilai na neman a gyara Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na 1999 domin bayar da damar zagaya muƙamin shugaban ƙasa zuwa yankuna 6 na Najeriya.
Ƴan majalissar na kuma son a samar da wa’adi ɗaya na shekaru 6 ga!-->!-->!-->…
Kotu Ta Saki Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah, Bodejo
Alƙali Inyang Ekwo na Babbar Kotun Tarayya ya kori ƙarar zargin ta’addanci da ake yi wa Bello Bodejo, Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore biyo bayan buƙatar Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya na a kori ƙarar.
A baya dai kotun ta!-->!-->!-->…
Wata Ƙungiyar Sarakunan Gargajiya Ta Yi Kira Ga Sarki Sunusi Da Ya Girmama Kotu, Ya Fice Daga Fadar…
Ƙungiyar Sarakunan Gargajiya a Najeriya ta shawarci Sarki Sunusi Lamido Sunusi da ya girmama umarnin Babbar Kotun Tarayya, ya sauƙa daga karagar mulkin Kano nan take.
Sarakunan sun ce, hukuncin kotun da ta bayar ranar Talata, hukunci ne!-->!-->!-->…
Jarumar Kannywood Fati Slow Ta Rasu
A safiyar Talata tsohuwar tauraruwa e Kannywood, Mansura Isa ta sanar da rasuwar ta shfaubtavna Facebook.
Mansura, wadda ta yi addu’ar samun rahama da Fati Slow ta ce marigayiyar ta rasu ne da daddare a kasar Habasha, kuma a can za a yi!-->!-->!-->…
Naira Ta Ƙara Daraja A Farashin Gwamnati Jiya Litinin
Naira ta samu ƙarin daraja jiya Litinin, inda aka siyar da dala 1 a kan naira 1,339.33 a farashin gwamnati, abun da ya nuna cewar ta samu ƙarin daraja da kaso 9.68 cikin 100 kan yanda darajarta ta kasance a ranar Juma’ar da ta gabata inda!-->…
Kotu Ta Hana Sarki Aminu Ado Kiran Kansa A Matsayin Sarki, Ta Kuma Umarci Ƴansanda Su Fitar Da Shi
Babbar Kotun Jihar Kano ta umarci tuɓaɓɓen Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero da ya dena kiran kansa a matsayin Sarkin Kano, sannan ta kuma umarci ƴansanda da su fitar da shi daga ƙaramar masarautar da ke kan titin State Road.
Kotun!-->!-->!-->…
Ƴansanda Da Sojoji Sun Bijirewa Gwamnan Kano, Sun Ce Zasu Tabbatar Da Umurnin Kotu Na Dakatar Da…
Jami'an tsaro a Kano sun ce sun karbi umarnin kotu kuma za su yi amfani da shi tare da samar da cikakken tsaro a faɗin jihar Kano.
Cikin wani jawabin hadin gwiwa da jami'an tsaron suka gabatar wa manema labarai a shalkwatar 'yan sanda!-->!-->!-->…
RIGIMAR SARAUTA: Malaman Musulunci Sun Roki Tinubu Da Ya Bari A Zauna Lafiya A Kano
Kungiyar Malaman Musulunci a Jihar Kano, Ulama, sun roƙi Shugaban Ƙasa Bola Tinubu da ya sanya baki tare da kare duk wani abu da zai kawo hatsaniya da karya doka a jihar.
A wata sanarwa da mambobin Ulama 18 suka sanya wa hannu, malaman!-->!-->!-->…