Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Top News
Gwamnatin Kano Ta Soke Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
Gwamnatin Jihar Kano ta soke lasisin dukkan makarantu masu zaman kansu da ke faɗin jihar.
Gwamnatin ta ɗauki wannan mataki ne a ranar Asabar da ta gabata, a lokacin zaman tattaunawa tsakaninta da masu makarantu masu zaman kansu a jihar.!-->!-->!-->…
Kwanannan Za A Koma Siyar Da Litar Fetur Naira 720 Saboda Faɗuwar Darajar Naira
Masu siyar da mai sun nuna cewar farshin man fetur zai tashi daga yanda yake a yanzu ya koma tsakanin naira 680 zuwa 720 a kwanaki masu zuwa matuƙar aka ci gaba da canja dala a kan naira 910 zuwa 950 a guraren canjin kuɗaɗe.
Su kuma!-->!-->!-->…
RANAR MATASA: Ka Yunƙura Ka Fi Ƙarfin Masu Bautar Da Kai Ya Kai Matashi
Daga: Comrade Musa Isma’il Birnin Kudu
Ni bana murna da ranar matasa don ba mu san kanmu ba har yanzu, mun biyewa kwaɗayi, maula, tumasanci da shirmen azzaluman ƴan siyasar da rayuwarsu ta kusan ƙarewa suna juya mana tunani suna ruguza!-->!-->!-->…
Damagun Na Fuskantar Matuƙar Matsi Kan Ya Kira Taron Shugabannin PDP Na Ƙasa
Mai Riƙon Muƙamin Shugabancin Jam’iyyar PDP, Umar Damagun, na fuskantar matsi kan ya kira taron Shugabannin Jam’iyyar na Ƙasa.
Tun bayan naɗinsa a matsayin mai riƙon shugabancin jam’iyyar a watan Maris na wannan shekarar, Damagun bai!-->!-->!-->…
Ma’aikatan NBAIS Na Zanga-Zanga Kan Rashin Biyansu Albashin Watanni 17
Sama da ma’aikata 700 ne na Hukumar Kula da Ilimin Arabiya da Addinin Musulunci, NBAIS, suka koka kan rashin biyansu alabashin watanni 17 da suke bin gwamnati.
Ma’aikatan sun kuma bayyana cewa, sun cika dukkan wasu ƙa’idoji na yin!-->!-->!-->…
Gwamnatina Zata Magance Matsalar Tsaro A Najeriya – Shugaba Tinubu
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce, gwamnatinsa zata tanadi abubuwan da ake buƙata domin ƙara ƙarfin jami’an tsaro da samar musu da ƙarin walwala a sabon ƙudirinta na magance matsalar tsaro da sauran abubuwan da ke da alaƙa da shi a!-->…
Masallata 8 Ne Suka Rasu, 25 Suka Sami Raunuka A Dalilin Rushewar Babban Masallacin Zaria
A ƙalla masallata takwas ne suka rasu, yayinda 25 suka ssamu raunuka a dalilin rugujewar wani sashi na Babban Masallacin Zaria mai shekaru 150 da ginawa.
Wannan ibtila’i dai ya faru ne a jiya Juma’a lokacin sallar La’asar a garin na!-->!-->!-->…
Yadda Amurka Ke Ƙwace Albarkatun Ƙasa Da Sunan Yaƙi Da Ta’addanci
An kara ba da rahoton yadda Amurka ta saci albarkatun Syria. An ce, a farkon wannan watan da muke ciki, sojojin Amurka da ke Syria sun yi jigilar tarin bawon alkama da suka sata daga arewa maso gabashin Syria zuwa sansaninsu da ke arewacin!-->…
LAFIYA: Alamun Farko Na Gane Barazanar Kamuwa Da Ciwon Bugun Zuciya
Gane alamun farko na kamuwa da ciwon bugun zuciya zai iya sa wa a ceci rai. Sai dai kuma alamun kamuwa da ciwon sun banbanta. Waɗansu mutanen suna samun ƙananun alamu ne, wasu kuma manyan alamu, wasu kuma ma babu wata alama da zata bayyana!-->…
An Yi Wa Wata Ma’aikaciyar Jiyya Kisan Gilla Ta Hanyar Cire Mata Mahaifa
Wani abun tashin hankali ya ruɗa mutane jiya a birnin Ibadan, bayan da aka tsinci gawar wata matashiyar ma’aikaciyar jiyya mai suna Omoniyi Boluwatife.
Masu aikata aika-aikar, waɗanda har yanzu ba a kai ga gane su ba, sun yi wa Omoniyi!-->!-->!-->…
ƊAUKAR MA’AIKATA: Access Bank Na Ɗaukar Sabbin Ma’aikata
Sanannen bankin nan da ke da rassa a dukkan faɗin Najeriya, Access Bank na ɗaukar sabbin ma’aikata.
A wanna karon, bankin na buƙatar waɗanda suka kammala karatun digiri da a ƙalla matsayin 2:1 ga masu neman aikin Entry Level Trainee!-->!-->!-->…
Rasha Ta Gargaɗi Ecowas Kan Tura Sojoji Nijar
Ƙasar Rasha ta gargaɗi ƙungiyar Ecowas game da ɗaukar matakin soji da ta ce za ta yi kan sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar.
Tana mai cewa matakin ka iya haifar da rikicin da zai daɗe ba a ga ƙarshensa ba.
Cikin wata sanarwa da!-->!-->!-->!-->!-->…
ƊAUKAR MA’AIKATA: Kamfanin CCECC Na Ɗaukar Ma’aikata
Kamfanin ƴan asalin ƙasar China wanda ke aiyukan gine-gine a Najeriya, China Civil Engineering Construction Corporation (CCECC) na ɗaukar sabbin injiniyoyi.
Kamfanin CCECC dai ya fi yin fice wajen gina titin jirgin ƙasa da gadoji da!-->!-->!-->…
El-Rufai Ya Haƙura Da Muƙamin Minista, Ya Tura Sunan Madadinsa
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya janye daga buƙatar zama ɗaya daga cikin ministocin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, kamar yanda jaridar PREMIUM TIMES ta gano.
Wata majiya daga Fadar Shugaban Ƙasa ta ce, El-Rufai ya!-->!-->!-->…
Wasu Sanatocin Sun Samu Naira Miliyan Biyu Ta Shiga Hutunsu – Sanata Ningi
Sanata Abdul Ningi mai wakiltar Mazaɓar Sanata ta Bauchi ta Tsakiya ya ce, wasu ƴan majalissar sun samu naira miliyan biyu a matsayin kuɗin alawus na hutunsu, duk da dai shi bai samu nasa ba.
A wani yanayi da sanatocin ba su so ba,!-->!-->!-->…
Likitoci Sun Janye Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani Da Suka Yi
Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya, NARD, ta janye yajin aikin sai baba ta gani da take yi a duk faɗin ƙasa, inda likitocin suka dawo aiki a yau Asabar.
Shugaban Ƙungiyar na Ƙasa, Innocent Orji ne ya tabbatar da hakan a!-->!-->!-->…
Naɗin Ministoci 5 Kacal Daga Kudu Maso Gabas Rashin Adalci Ne – Ƙungiyar Inyamurai
Ƙungiyar Al’ummar Inyamurai (Igbo) ta Ohanaeze Ndigbo ta koka kan naɗin iya ministoci biyar daga yankin Kudu Maso Gabas da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi.
Shugaban Ohanaeze, Emmanuel Iwuanyanwu ya ce, bai wa yankin Kudu Maso!-->!-->!-->…
ƊAUKAR MA’AIKATA: New Incentives Na Neman Ma’aikata Daga Jihohin Jigawa, Katsina Da Zamfara
Ƙungiyar nan ta ƙasa-ƙasa da ke aiyukan ƙarfafar ci gaban harkokin lafiya, na neman ma’aikatan da zata tura domin tattara bayanai da lura da al’amuran aiyukanta, Field Officers, a jihohin Jigawa, Katsina da kuma Zamfara.
Field Officers!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Zamu Kashe Bazoum Matuƙar Aka Kawo Mana Hari – Sojojin Nijar
Rayuwar hanɓararren Shugaban Ƙasar Nijar, Mohammed Bazoum na cikin hatsari saboda barazanar da waɗanda suka hamɓarar da shi kuma suke riƙe da shi suka yi, ta cewar zasu kashe shi matuƙar ECOWAS tai ƙoƙarin tura sojoji don su dawo da!-->…
Kebbi Ta Amince Da Kashewa Ciyamomi Naira Miliyan 675 A Matsayin Alawus Na Kayan Gida
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris ya amince da fitar da kuɗi kimanin naira miliyan 675 domin bayar wa ga shugabannin ƙananan hukumomi 21 da aka zaɓa a jihar.
Babban Sakataren Yaɗa Labarai na gwamnan, Alhaji Ahmed Idris ne ya bayyana!-->!-->!-->…