Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Politics
Masu Zaɓe Sun Shiga Cikin Dukan Ruwan Sama Don Kaɗa Ƙuri’a A Zaɓen Gwamnan Edo
A yau Asabar, masu zaɓe da dama a yankin Tsakiyar Edo sun fito kwansu da kwarkwatarsu domin zaɓen gwamna duk da ruwan sama da aka tafka.
An fara kaɗa ƙuri’a da misalin ƙarfe 8:40 na safe a Makarantar Firamare ta Eguare, Ujiogba, Ƙaramar!-->!-->!-->…
Dole PDP Ta Yunƙura Yanzu, Ta Jurewa Wike Tsawon Lokaci, Inji Tsohon Shugaba A Jam’iyyar
Tsohon Mai Binciken Kudi na Ƙasa a jam’iyyar PDP, Barista Ray Nnaji, ya ce jam’iyyar ta daɗe tana haƙuri da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike.
Nnaji ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da shi, inda ya yi tsokaci kan!-->!-->!-->…
Jam’iyyar NNPP A Jigawa Ta Maka Hukumar Zaben Jihar A Kotu Kan Zaɓen Ƙananan Hukumomi
Jam'iyyar NNPP reshen Jihar Jigawa ta garzaya kotu domin neman bayani da amsoshi game da abubuwan da ta ce sun yi kama da kuskure a shirye-shiryen zaɓen ƙananan hukumomi da kansiloli da aka tsara gudanarwa ranar 5 ga watan Oktoba mai zuwa.!-->…
Jam’iyyar APC Ta Amince Cewa Gwamnatin Tinubu Ta Sanya Ƴan Najeriya A Wahala
Jam’iyyar APC mai mulki ta amince cewa manufofin da Shugaba Bola Tinubu ya ƙaddamar sun ƙara jefa ƴan Najeriya cikin wahalhalun tattalin arziƙi.
Wannan amincewar ta fito ne a cikin wata sanarwa da Sakataren Yada Labarai na jam’iyyar,!-->!-->!-->…
Zan Lashe Zaɓen Shugaban Ƙasa Na 2027, PDP Ta Riga Ta Mutu – Kwankwaso
Jagoran jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Musa Kwankwaso, ya nuna tabbacin lashe zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027.
Kwankwaso, wanda shi ne ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 ƙarƙashin jam’iyyar, ya bayyana ne!-->!-->!-->…
Dubban Faransawa Na Zanga-Zanga Kan Naɗin Sabon Firaminista
Dubban masu zanga-zanga sun fito kan tituna a sassan Ƙasar Faransa yau Asabar don yin watsi da nadin Michel Barnier a matsayin Firaminista da zargin shugaba Emmanuel Macron da karbar mulki ta ƙarfi.
Zanga-zangar ta gudana ne a birnin!-->!-->!-->…
Kukah Ya Roƙi Shugabannin APC Da Su Janye Ƙarin Kuɗin Man Fetur A Kan Ƴan Najeriya
Bishop Mathew Hassan Kukah na Cocin Katolika ta Sokoto ya yi kira ga shugabannin jam’iyyar APC mai mulki da su rage farashin man fetur da ake sayarwa, yana mai cewa ƴan Najeriya na cikin halin yunwa.
Ya yi wannan jawabi ne a yau Juma'a!-->!-->!-->…
PDP Na Tattaunawa Da Kwankwaso Da Peter Obi Kan Zaɓen 2027 — Kakakin Jam’iyyar
Jam’iyyar PDP ta fara tattaunawa da tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Kwankwaso da kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP) a zaben 2023, Mista Peter Obi, kan zaben 2027 mai zuwa.
Mataimakin Kakakin Jam’iyyar PDP na!-->!-->!-->…
Zaɓen 2027: Ko Jam’iyyun Adawa Zasu Iya Haɗa Kai Su Ƙalubalanci APC?
A halin yanzu, kowanne daga cikin manyan jam’iyyun adawa irin su Peoples Democratic Party (PDP), Labour Party (LP), All Progressives Grand Alliance (APGA), New Nigeria Peoples Party (NNPP), da African Democratic Congress (ADC) suna fama da!-->…
Ba Zan Nemi Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 Ba Matuƙar Goodluck Zai Nema, In Ji Bala Mohammed
A lokacin da ake cigaba da hasashe da kiraye-kiraye kan babban zaɓen shekarar 2027, ɗaya daga cikin waɗanda ake sa ran zasu nemi takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar PDP, Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce, ba zai nemi takarar ba,!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Majalissar Wakilai Na Neman A Mayar Da Wa’adin Shugaban Ƙasa Shekaru 6
Wani gungun ƴan majalissar wakilai na neman a gyara Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na 1999 domin bayar da damar zagaya muƙamin shugaban ƙasa zuwa yankuna 6 na Najeriya.
Ƴan majalissar na kuma son a samar da wa’adi ɗaya na shekaru 6 ga!-->!-->!-->…
Zan Goyi Bayan Peter Obi A 2027 Matuƙar Haka PDP Ta Tsara, In Ji Atiku
Ɗantakarar Shugaban Ƙasa a zaɓen 2023 ƙarƙashin tutar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya ce, idan a zaɓen shekarar 2027 jam’iyyarsa ta yanke cewar zata fitar da ɗantakara daga yankin Kudu maso Gabashin Najeriya ne kuma ta zaɓi Peter Obi a!-->…
Yanzu Mu Muke Da Cikakken Iko Da Jihar Rivers – PDP
Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP ta bayyana cewar ita ke da cikakken iko da Jihar Rivers, inda tai alfaharin cewa, Gwamnan jihar Siminalayi Fubara da jam’iyyar ke riƙe da madafun ikon siyasar jihar.
A wata sanarwa da Sakataren!-->!-->!-->…
Tsarin Shugaban Ƙasa Ba Shi Da Amfani A Najeriya, A Koma Tsarin Firaminista, In Ji Wani Ɗan…
Wani ɗan Majalissar Wakilai mai suna Abdussamad Dasuki ya ce, tsarin da ake kai na shugaba mai cikakken iko a Najeriya ba ya temakon Najeriya, ya kamata a yi watsi da shi a dawo tsarin firaminista irin wanda aka yi a jamhuriya ta farko.
!-->!-->!-->…
Rikicin Cikin Gidan Da Ke APC Da PDP Ya Fi Na Labour Party – Peter Obi
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023, Peter Obi a jiya Laraba ya bayyana cewar jam’iyyarsu zata magance matsalolinta na cikin gida tare da samun ƙarin ƙarfi.
Peter Obi wanda yake jawabi ga manema labarai Ya!-->!-->!-->…
Ganduje Na Tsaka Mai Wuya, Sabbin Shugabannin Mazaɓarsa Sun Ƙara Dakatar Da Shi Daga APC
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyya mai mulki, All Progressive Congress, APC a Jihar Kano ya ƙara ɗaukar sabon salo, inda sabbin waɗanda suka bayyana a matsayin shugabannin Mazaɓar Ganduje suka fitar da sabuwar sanarwar dakatara da Shugaban!-->…
Gwamnatin Kano Ta Maka Ganduje, Ɗansa Da Matarsa A Kotu Kan Zargin Badaƙala Da Kuɗaɗe
Gwamnatin Jihar Kano ta maka tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje da matarsa Hafsat Umar da ɗansa Umar Abdullahi Umar da wasu mutane biyar a kotu kan zarge-zarge guda takwas da suke da alaƙa da cinhanci da rashawa, badaƙala da!-->…
PDP Ta Buƙaci INEC Ta Sanya Lokacin Gudanar Da Zaɓen Cike Guraben Ƴan Majalissu 25 Na Jihar Rivers
Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta yi kira Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, da ta sanya ranar gudanar da sabon zaɓen cike guraben ƴan majalissun Jihar Rivers 25 da suka fice daga jam’iyyar suka koma jam’iyyar APC.
!-->!-->!-->…
Kotun Ƙoli Ta Sanya Ranar Sauraron Ɗaukaka Ƙara Kan Zaɓen Kano
Kotun Ƙolin Najeriya ta sanya ranar Alhamis 21 ga watan Disambar nan domin fara sauraron ɗaukaka ƙarar da aka yi kan zaɓen gwamnan Jihar Kano wadda Gwamna Abba Kabir Yusuf ya shigar.
Wannan rana na ɗauke ne a sanarwar da kotun ta aike!-->!-->!-->…
INEC Zata Ƙarasa Zaɓuɓɓuka Da Gudanar Da Zaɓen Cike Gurabe A Watan Fabarairu Na 2024
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta ce zata gudanar da ƙarasa zaɓuɓɓuka da zaɓuɓɓukan cike gurbi a duk faɗin Najeriya a satin farko na watan Fabarairu, 2024, domin cike gurabe a majalissun jihohi da na tarayya.
Shugaban INEC,!-->!-->!-->…