Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Politics
Kar Ku Bari ‘Rashin Gasgiyar’ INEC Ya Sare Muku Gwuiwa, Atiku Ga Masu Zaɓe
Ɗan takarar shugaban ƙasa ƙarƙashin jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar ya yi kira ga masu zaɓe a jihohin Bayelsa, Kogi da Imo da kar guiwarsu ta sare bisa abun da INEC ta yi a zaɓen da ya gabata,!-->…
Kalubale Ga ‘Yan Media Da Gwamnatin Danmodi A Jigawa
Daga: Ahmed Ilallah
Tabbas, Gwamnatin Danmodi tayi gagaruman aiyuka da kawo chanje-chanje masu amfani kama da ga ilimi, lafiya, samar da aiyukan yi da sauran su, wanda suke bukatar sanarwa al’ummah da kuma wayar musu da kai.
Haka!-->!-->!-->!-->!-->…
Tinubu Zai Yi Aiki Da Atiku Da Peter Obi, Inji Wani Minista
Gwamnatin Tarayya ta ce, duk da kasancewar hukuncin ranar Alhamis da ya tabbatar da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, shugaban a shirye yake ya yi aiki da abokan takararsa a zaɓen 25 ga watan Fabarairu, wato Atiku Abubakar na Jam’iyyar PDP!-->…
Sanatoci Na Shirin Yin Dokar Da Za Ta Tilasta Tura Sakamakon Zaɓe Ta Na’ura
Majalissar Sanatocin Najeriya ta shirya yin gyaran dokar zaɓe domin bai wa ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje damar yin zaɓen shugaban ƙasa da kuma tilasta wa Hukumar Zaɓe tura sakamakon zaɓe ta na’ura.
Majalissar ta bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
TAKARDUN TINUBU: Shaidar Kammala Karatun Da Tinubu Ya Miƙa Wa INEC Ta Bogi Ce, Inji Rijistaran…
Rijistaran Jami’ar Jihar Chicago, Caleb Wesberg ya bayar da shaida ƙarƙashin rantsuwa inda ya ce, takardar shaidar kammala karatu wadda Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya miƙawa Hukumar Zaɓe mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC ba takarda ce da jami’ar!-->…
Tallafin Naira Miliyan 20 Ga Nakasassu Na Sanata Malam Madori Gagarumin Aikin Alheri Ne
Daga: Ahmed Ilallah
Tabbas a wannan bigere da a ke na jarrabawar matsanancin yanayin na tattalin arziki dà ma duniya take ciki, duk mai tausayi yayi nazarin yaya Yan uwanmu suke cki, wayanda Allah yayi wa jarrabawar nakasa.
A irin!-->!-->!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Sha Ƙasa A Kotun Amurka, Yayin Da Kotun Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bayyana…
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sha ƙasa a ɗaukaka ƙarar da yai a Kotun Yankin Arewacin Illinois ta Jihar Chicago a Amurka yana buƙatar da a dakatar da Jami’ar Chicago sakin bayanan karatunsa ga Atiku Abubakar.
A hukuncinta kan!-->!-->!-->…
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Gwamnan Bauchi Ta Tabbatar Da Nasarar Bala Mohammed
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Gwamnan Bauchi ta kori ƙarar da jam’iyyar APC da ɗan takararta na gwamna Sadique Abubakar su ka shigar su na ƙalubalantar nasarar da Bala Mohammed na jam’iyyar PDP ya samu a zaɓen gwamnan Jihar Bauchi na!-->…
YANZU-YANZU: Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Ƙwace Nasarar Abba Gida-Gida Ta Bai Wa Gawuna Kano
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓe ta Zaɓen Gwamnan Kano ta soke nasarar da Abba Kabir Yusuf ya samu a zaɓen gwamnan Kano na ranar 18 ga watan Maris saboda aringizon ƙuri’u, inda ta bayyana Nasir Yusuf Gawuna na jam’iyyar APC a matsayin wanda!-->…
Kotun Zaɓe Ta Tabbatar Da Nasarar Tinubu, Ta Ce Masu Ƙalubalantarsa Sun Rasa Hujjoji
Kutun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Shugaban Ƙasa a yau Laraba ta yanke hukuncin cewar, waɗanda su ke ƙalubalantar zaɓen shugaban ƙasa, sun gaza gabatar da hujjojin da ke nuni da cewar akwai kuskure a bayyana Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: A Ƙarshe Dai NNPP Ta Kori Kwankwaso Saboda Yi Wa Jam’iyyar Zagon Ƙasa
Tsagin jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ƙarƙashin shugabancin Major Agbo ta kori ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya gabata, Sanata Rabiu Kwankwaso saboda zargin aikata zagon ƙasa ga jam’iyyar da kuma badaƙalar!-->…
Gaskiyar Dalilina Na Zaɓar Ƴar’adua Ya Zama Shugaban Ƙasa – Obasanjo
Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo ya ce, ya zaɓi marigayi Shugaban Ƙasa Umaru Musa Ƴar’adua ya gaje shi duk da ya san cewar ba shi da lafiya.
Ya ce, ya ɗau hukuncin ne saboda shawarar masana lafiya da ta nuna cewar, Ƴar’adua wanda!-->!-->!-->…
NNPP Za Ta Binciki Kwankwaso Kan Zargin Badaƙalar Sama Da Naira Miliyan Dubu Na Jam’iyya
Ɗaya daga cikin tsagin jami’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ƙarƙashin jagorancin Major Agbo, ya sanar da cewar zai binciki ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya gabata, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da wasu makusantansa!-->…
PDP Ta Cika Shekaru 25 Da Kafuwa, Ta Ce Shekarunta Na Mulki Ne Gwalagwalai Ga Najeriya
A jiya Alhamis ne, jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta cika shekaru 25 da kafuwa, inda ta bayyana shekarunta 16 na mulkin Najeriya a matsayin shekarun da suka zama gwalagwalai ga Najeriya da ƴan Najeriya.
A wani jawabi da yai!-->!-->!-->…
Hadejawa, Auyakawa Da Hausawa Sun Manta Muhimmancin Kujerarsu Ta Wakilci A Abuja
Daga: Ahmed Ilallah
Duk da kasancewar an tsara samun wakilcin al'ummah ne a majalissar dokoki ta kasa, don samun adalci da kuma ganin anyi aiyukan kasa daidai wa daida, bisa sa idon kowane dan kasa ta hanyar wakilin sa a wannan!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Amsa Cewar Akwai Kurakurai A Takardun Karatunsa Na Jami’ar Jihar Chicago
Shari’ar da ɗan takarar jami’iyyar PDP a zaɓen shugaban ƙasa na 2023, Atiku Abubakar ya shigar ya neman Jami’ar Jihar Chicago ta bayyana bayanan karatun Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a cikinta ya ɗauki sabon salo, inda Tinubu ya karɓi!-->…
Kar Ku Bari Shugaban Ƙasa Da Gwamnoni Su Wulaƙanta Ku – Sarki Sunusi Ga Ƴan Najeriya
Bayan nazarin abubuwan da suke ƙasar nan, Sarkin Kano na 14, Mai Martaba Sunusi Lamido Sunusi II ya ce, ƴan Najeriya na karɓar wulaƙanci da yawa daga ƴan siyasar da suka rena su.
Ya yi kiran ƴan Najeriya da kar su bari shugaban ƙasa ko!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Na Nadamar Cin Zaɓen Tinubu Da APC, In Ji PDP
Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, reshen Jihar Ondo, a jiya Talata, ta bayyana matsayarta kan yanayin wahalar rayuwar da ƴan Najeriya ke sha, wadda jam’iyyar ta bayyana a matsayin abun da aka ƙaƙabawa ƴan Najeriya ta hanyar tallata!-->…
Mazaɓun Sanatoci 6 Da Ba Su Taɓa Yin Gwamna Ba Tun 1999
Binciken da DAILY TRUST ta yi ya nuna cewar akwai aƙalla mazaɓun sanatoci guda 6 a Arewacin Najeriya da ba su taɓa fitar da gwamna a jihohinsu ba tun dawowar mulkin demokaraɗiyya a shekarar 1999.
Mazaɓun sune, Mazaɓar Benue ta Kudu,!-->!-->!-->…
Damagun Na Fuskantar Matuƙar Matsi Kan Ya Kira Taron Shugabannin PDP Na Ƙasa
Mai Riƙon Muƙamin Shugabancin Jam’iyyar PDP, Umar Damagun, na fuskantar matsi kan ya kira taron Shugabannin Jam’iyyar na Ƙasa.
Tun bayan naɗinsa a matsayin mai riƙon shugabancin jam’iyyar a watan Maris na wannan shekarar, Damagun bai!-->!-->!-->…