Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Politics
Atiku, Gwamnoni Da Manyan PDP Sun Tattauna Kan Makomar Jam’iyyar
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, a zaɓen da ya gabat, Atiku Abubakar da wasu daga cikin gwamnonin da aka zaɓa ta jam’iyyar sun fara tuntuɓa kan makomar jam’iyyar.
Abubuwan da aka tattauna a zaman na sirri da aka gudanar a!-->!-->!-->…
Yiaga Africa Ta Yi Kira Da A Dena Amfani Da Katin Zaɓe, PVC, A Koma Amfani Da Katin Ɗan Ƙasa, Katin…
Ƙungiyar Yiaga Africa ta ke rajin bunƙasa demokaraɗiyya, ƴancin ɗan’adam da damawa da al’umma, ta yi kira da a soke amfani da katin zaɓe, PVC a matsayin hanya ɗaya tilo ta samun damar kaɗa ƙuri’a a zaɓukan Najeriya.
Shugaban Gudanarwa!-->!-->!-->…
El-Rufa’i Zai Haɗa Faɗa Tsakanin Tinubu Da Shettima – Shehu Sani
Babban ɗan jam’iyyar PDP, Sanata Shehu Sani ya yi hasashen cewa, tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i zai iya jawo rigima tsakanin Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima
Da yake magana a!-->!-->!-->…
Ɗan El-Rufa’i Da Ƴar Ibori Sun Sami Shugabanci A Yayin Majalissar Wakilai Ta Fitar Kwamitoci
Mohammed Bello El-Rufai, ɗan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i da Erhiatake Ibori-Suenu, ƴar tsohon Gwamnan Jihar Delta, James Ibori sun sami shugabancin kwamitocin dindindin na Majalissar Wakilai a yau Thursday.
!-->!-->!-->…
Sahihin Jerin Sunayen Ministocin Tinubu Da Ya Gabatar Ga Majalissar Dattawa
Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamila ya gabatar da sunayen mutane 28 da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu yake so ya naɗa a matsayin ministoci.
Femi Gbajabiamila ya gabatar da sunayen ne a yau Alhamis ga Shugaban!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Miƙawa Sanatoci Sunayen Ministoci, Sunan Badaru Ne Daga Jigawa
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya tabbatar da cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen mutane 28 da yake neman a tantance domin naɗawa a muƙaman minista.
Cikin sunayen akwai Badaru Abubakar daga Jigawa,!-->!-->!-->…
Akwai Wike, El-Rufai, Edun, Oyetola, Adelabu Da Sauransu A Sunayen Ministocin Tinubu
A yau ne sunayen waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ke san naɗawa a matsayin ministoci zai bayyana a Majalissar Dattawa domin tantancewa.
Wasu sanannu da aka gano sunayensu a jerin sunayen ministocin sun haɗa da tsohon Gwamnan!-->!-->!-->…
Rikicin APC Ya Ƙara Ƙamari, Mataimakin Shugaban Jam’iyya Ma Ya Ajjiye Aiki, Ya Zargi Tinubu
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na yankin Arewa maso Yamma, Malam Salihu Lukman, ya sanar da ajjiye muƙaminsa a shugabancin jam’iyyar.
Lukman ya miƙa takardar ajjiye aikin ne a jiya Laraba ga Shugaban Riƙo na Jam’iyyar, Sanata!-->!-->!-->…
Illoli Huɗu Na Rashin Naɗa Ministoci Kan Lokaci
Lokaci na ƙure wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan wa'adin da kundin tsarin mulki ya ba shi na gabatar da sunayen ministocinsa.
A ranar 29 ga watan Maris ne aka naɗa Bola Tinubu a matsayin shugaban Najeriya bayan lashe zaɓen da ya yi a!-->!-->!-->…
Kotun Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Wani Ɗan Majalissa
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Ƴan Majalissun Tarayya da ke zamanta a Asaba ta Jihar Delta, ta soke nasarar da Ɗan Majalissar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Aniocha/Oshimili, Mr. Ngozi Okolie ya samu a zaɓen ranar 25 ga watan Fabarairu.
!-->!-->!-->…
Mafi Yawan Shugabannin Najeriya Suna Da Ƙarancin Sanin Mene Ne Ci Gaba – Obasanjo
A ranar Litinin da ta gabata, tsohon Shugaban Ƙasa, Obasanjo ya kushe shugabannin Najeriya inda ya ce, mafi yawansu ba su da komai a kansu game da al’amuran samar da ci gaban al’umma.
Obasanjo ya yi wannan magana ne a Abuja lokacin da!-->!-->!-->…
El-Rufa’i Hatsabibin Dan Siyasa Ne, Ka Guje Shi, MBF Ga Tinubu
Kungiyar ‘Yan Middle Belt, MBF, a jiya Lahadi ta yi martani ga tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’I kan bidiyon da ake ta yadawa kwanan nan wanda aka ganshi yana bayanin dalilan da suka sa ya zabi dan takara Musulmi maimakon!-->…
Mataimakin Shugaban Kasa Na Neman Afuwar Al’ummar Musulmi
Maitamakin shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima ya ce yana neman afuwar al'ummar Musulmi bisa wasu kalamai da ya yi game da zaɓen shugabannin majalisar dokokin Najeriya.
A cewarsa ba a fahimci maganar a muhallinta ba, kuma ba shi!-->!-->!-->…
Na San Ƙuncin Da Janye Tallafin Mai Ya Jefa Ku – Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci al'ummar ƙasar su ɗan ƙara sadaukar da kansu domin ceto ƙasar daga durƙushewa.
A cikin jawabinsa na tunawa da Ranar Dimokraɗiyya wadda ake yi duk ranar 12 ga watan Yuni, shugaba Tinubu ya ce!-->!-->!-->…
Buhari Zai Yiwa ‘Yan Kasa Jawabin Ban Kwana
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai yiwa 'yan Najeriya jawabin ban kwana daga karagar mulkin Najeriya a gobe Lahadi da misalin karfe 7 na safe.
Sanarwar da Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara na Musamman kan Harkokin Yada Labarai da Hulda da!-->!-->!-->…
RANTSAR DA TINUBU: An Bai Wa Ma’aikata Hutu A Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Litinin, 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutun ma’aikata sakamakon bikin rantsar da Shugaban Kasa mai jiran-gado, Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ya ce an ba da hutun!-->!-->!-->…
Tinubu Bai Yi Min Adalci Ba Da Ya Hadu Da Kwankwaso A Paris – Ganduje
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya nuna rashin jin dadinsa kan ganawar da tsohon gwamnan jihar, Rabiu Kwankwaso ya yi da Shugaban Kasa mai Jiran Gado, Bola Tinubu.
Gwamnan ya yi korafin ne a cikin wani faifan murya, wanda wasu!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da Siyawa Kansa Da Mataimakinsa Motocin Naira Biliyan 2 Yana Daf Da Sauka Daga…
Kusan kwanaki 18 da karewar wa’adinsa na biyu, Gwamnan Jihar Taraba, Darius Ishaku ya amince da fitar da Naira Biliyan 2 domin siyawa kansa da mataimakinsa da matansu motocin alfarma.
Wata majiya, wadda ta nemi a boye sunanta saboda!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Tafi Turai Kwana 19 Kafin Rantsuwa
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Bola Tinubu ya bar Najeriya domin isa nahiyar Turai, kamar yanda mataimakinsa na musamman ya bayyana.
A wata sanarwa da aka saki a yau Laraba, masu temakawa shugaban a harkar kafafen sadarwa sun ce, Tinubu!-->!-->!-->…
Rigimar Gwamna Badaru Da Tsohon Shugaban APCn Jigawa Sara Da Jahun Barazana Ce Ga Yancin…
Daga: Ahmad Ilallah
Kullum abin takaici a irin siyasa ta Jigawa, shine rashin hakuri, fahimtar juna tsakanin jagorori da mabiyan su. Uwa uba, daukan bangaren munafurcin siyasa yayi tasiri a kan zahirin gaskiya. Wanda a karshe ba wanda!-->!-->!-->…