Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Politics
Kotun Koli Ta Umarci INEC Ta Maye Gurbin Shekarau Da Rufa’i Hanga
Kotun Ƙolin Najeriya ta umarci hukumar zaɓen ƙasar ta maye gurbin sunan Mallam Ibrahim Shekarau da na Rufa’i Hanga na jamiyyar NNPP, a matsayin sanatan mazabar Kano ta tsakiya.
A hukuncin da mai shari’a Justice Uwani Abba-Aji ta yanke!-->!-->!-->…
Gbajabiamila Ya Ki Karbar Shaidar Cin Zabe, Yana Jiran Mukami A Gwamnatin Tinubu
Kakakin Majalisar Wakilai, Femi Gbajabiamila, bai halarci inda aka gabatar da takardar shaidar cin zabe ga zababbun ‘yan Majalisar Wakilai, da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta yi a ranar Laraba ba.
An sake zaben!-->!-->!-->…
Sabon Shugaban Majalissar Wakilai (Speaker) Zai Fito daga Jihar Jigawa
Daga: Ahmed Ilallah
Tabbas Jama'iyar APC tayi rawar ganin ta yadda ta samu gagarumar nasara a zaben Shugaban Kasa da kuma yan Majalissar Dokokin Tarayya, musamman ma a Jihar Jigawa.
Jihar Jigawa tana daga cikin muhimman jahohin da!-->!-->!-->!-->!-->…
Jirgin Kasa Ya Yi Awon Gaba Da Motar Ma’aikata, Ya Kashe Mutum 6 A Lagos
Akalla ma’aikatan gwamnatin Jihar Lagos shida ne suka mutu, wasu da dama kuma suka jikkata sakamakon awon gaba da wani jirgin kasa ya yi da wata motar bas a yankin Sogunle a jihar.
An gano cewa wata motar BRT da ke kai ma’aikatan!-->!-->!-->…
Dalilin INEC Na Ɗage Zaɓen Gwamnoni Da ‘Yan Majalisun Jihohi
Hukumar Zaɓe ta Najeriya INEC ta ɗage zaɓen gwamnoni da na 'yan majalisar dokokin jihohi da mako guda, wato zuwa 18 ga watan Maris.
INEC ta tabbatar wa da BBC ɗage zaɓen, bayan wani taron gaggawa da manyan jami'an hukumar suka yi a!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: An Ɗage Zaɓen Gwamna Zuwa Ranar 18 Ga Wata
Hukumar Zaɓe ta Kasa INEC ta ɗauki matakin ne domin samun isasshen lokacin daidaita na'urar BVAS yadda zata yi aiki a zaɓen na gwamnoni da ƴan majalisun jiha.
Wannan na zuwa ne, kwanaki 3 gabanin zaɓen.
Ku biyo mu domin jin karin!-->!-->!-->!-->!-->…
Manufata Ga Jihar Jigawa (10) – Mustapha Sule Lamido
Daga: Mustapha Sule Lamido
Zan fara da godiya da jinjina ga ƴan uwana mutanen Jihar Jigawa bisa fitowa da suka yi domin kaɗa ƙuri’unsu a zaɓen shugaban Ƙasa da na ƴan Majalisun Tarayya. Duk da irin ƙalubalen da aka fuskanta, mutane sun!-->!-->!-->…
Santuraki Zai Samarwa Ma’aikatan Jigawa Rancen Noma Da Kiwo Marar Kudin Ruwa
Dan takarar gwamnan Jihar Jigawa karkashin tutar Jam’iyyar PDP, Alhaji Mustapha Sule Lamido, Santurakin Dutse, ya yi alkawarin karawa ma’aikatan gwamnati da ke jihar karfin guiwa wajen shiga harkar sana’ar noma da kiwo domin bunkasa!-->…
Jerin Sunayen ‘Yan Majalissar Dattawa 109 Da Aka Zaba A Najeriya
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC ta saki cikakken jerin sunayen ‘yan Majalissar Tarayya da suka lashe zabe domin zuwa Majalissa ta 10.
An gudanar da zaben ‘yan Majalissar Tarayya ne a ranar Asabar 25 ga Fabrairu, 2023 tare da!-->!-->!-->…
Jerin Sunayen ‘Yan Majalissar Wakilai 358 Da Aka Zaba A Najeriya
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC ta saki cikakken jerin sunayen ‘yan Majalissar Tarayya da suka lashe zabe domin zuwa Majalissa ta 10.
An gudanar da zaben ‘yan Majalissar Tarayya ne a ranar Asabar 25 ga Fabrairu, 2023 tare da!-->!-->!-->…
INEC Ta Bayar Da Shaidar Cin Zabe Ga Sanatocin Da Suka Ci Zabe
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, a yau Talata, ta bayar da Shaidar Cin Zabe ga wadanda suka sami nasarar lashe zabe a ranar 25 ga Fabarairu, 2023 domin zuwa Majalissar Dattawa.
Shugaban Hukumar INEC, Mahmood Yakubu ne!-->!-->!-->…
NNPP Zata Taimakawa EFCC Da Yansanda Wajen Fallasa Gwamnoni Masu Siyan Kuri’a A Ranar Zabe –…
Dan takarar shugabancin Najeriya ƙarkashin jam’iyyar NNPP Injiya Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce, ya yi mamakin yadda ya ga wasu gwamnonin APC na zagi ko sukar shugaban ƙasar kan sauyin kuɗi.
A wani sako da ɗan takarar ya wallafa a shafinsa!-->!-->!-->…
Ganduje, Sanwo Olu, Bagudu, Akeredolu Sun Kauracewa Taron Gwamnonin APC Kan Canjin Kudi
Kimanin gwamnoni 10 ne suka halarci muhimmin taron da shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, da shugabannin zartarwa na jihohi suka yi a hedikwatar jam’iyyar ta kasa ranar Lahadi.
Wannan ci!-->!-->!-->…
Zan Baiwa Masu Tsohon Kudi Damar Canja Kudinsu Idan Na Ci Zabe – Kwankwaso
Ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Injiniya Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce baya goyon-bayan tsarin da aka bi wajen sauya takardun kuɗi a Najeriya.
Kwankwaso da ke shaida hakan a lokacin wata tattaunawa da BBC, ya ce yanzu abu guda!-->!-->!-->…
Za A Daure Duk Wanda Aka Kama Yana Sayan Kuri’u A Lokacin Zabe – INEC
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC ta ce, Dokar Zabe ta Shekarar 2022 ta bayar da damar cin tarar kudi naira dubu dari biyar (₦500,000) ko daurin shekara daya a gidan yari ko kuma gaba daya, ga duk wanda aka kama da laifin sayan!-->…
Muhammad Abacha Ne Dan Takarar Gwamnan Kano A PDP – Kotu
Babbar Kotun Tarayya a jihar Kano ta yanke hukuncin cewa Muhammad Abacha ne ɗan takarar gwamnan jihar a ƙarƙashin jam'iyyar PDP.
BBC Hausa ta rawaito cewa, Alkali A. M Liman ne ya yanke hukuncin a yau Alhamis ta manhajar Zoom kasancewar!-->!-->!-->…
Na Shirya Tsaf Domin Taya Tinubu Da ‘Yan Takarar APC Yakin Neman Zabe – Buhari
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ce, ya shirya tsaf domin yin yakin neman zabewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu da sauran ‘yan takarar jam’iyyar a babban zabe mai zuwa na shekarar 2023.
Mai magana da!-->!-->!-->…
Ba Zan Iya Zuwa Majalisa Ba Saboda Zan Je Turai Asibiti – Gwamnan CBN
Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya rubutawa Majalisar wakilan kasar wasika, inda a ciki ya yi bayanin dalilin da ya sa ba zai amsa goron gayyatar da suka aika ma sa ba.
BBC Hausa ta rawaito cewa, Kakakin Majalisar!-->!-->!-->…
Zaɓen 2023: Ba Sai Masu Zaɓe Sun Tsaya Jiran Kayan Aiki Ba Wannan Karon – INEC
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa a Najeriya, ta yi alƙawari cewa a zaɓen 2023, kayan aiki ne za su jira masu zaɓe a rumfunan kaɗa ƙuri’a saɓanin yadda aka dinga samu a baya.
Shugaban INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu ne ya shaida hakan!-->!-->!-->…
Ana Musayar Yawu Kan Tsige Shugaban Karamar Hukuma A Jigawa
Majalisar dokokin jihar Jigawa ta ce majalisar kansilolin karamar hukumar Ringim ba su da hurumin tsige shugaban karamar hukumar.
Wannan na zuwa ne bayan da kansilolin suka sanar da tsige shugaban karamar hukumar bisa zarginsa da!-->!-->!-->…