Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Religion
Governor Namadi Establishes Committee To Investigate Allegations Against Commissioner Auwal Sankara
The Jigawa State Government has constituted an investigative committee to examine allegations against the State Commissioner for Special Duties, Auwal Danladi Sankara.
This decision follows media reports linking the commissioner to a!-->!-->!-->…
Governor Namadi Suspends Special Duties Commissioner Amid Hisbah Allegations
Governor Malam Umar Namadi has approved the immediate suspension of Auwalu Dalladi Sankara, the Commissioner for Special Duties, pending an investigation into allegations made by the Kano State Hisbah.
The announcement was made in a!-->!-->!-->…
Jigawa Commissioner Denies Affair Allegations, Vows Legal Action
The Jigawa State Commissioner for Special Duties, Auwal Danladi Sankara, has categorically denied allegations linking him to an extramarital affair with a married woman.
Earlier on Friday, the Kano State Hisbah Board announced Sankara’s!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Litinin A Matsayin Hutun Bikin Mawlidi
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 16 ga Satumba, 2024, a matsayin ranar hutu domin bikin Mawlidi a Najeriya.
Ranar Mawlidi dai rana ce ta tunawa da haihuwar Annabi Muhammad (SAW).
Ministan Harkokin Cikin Gida, Dr. Olubunmi!-->!-->!-->!-->!-->…
Wani Sarki A Yobe Ya Kai Ziyarar Haɗinkai Ga Sarkin Kano Sunusi
A ranar Lahadi, Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya karɓi baƙuncin Sarkin Potiskum na Jihar Yobe, Umar Bauya, wanda shine na farko daga sarakunan Arewacin Najeriya da ya kawo masa ziyarar haɗin kai tun bayan da Gwamna Abba Yusuf ya mayar da!-->…
Sannanen Malamin Addinin Musulunci Sheikh Yusuf Ali Ya Rasu
Sannanen malamin addinin Musulunci, Sheikh Yusuf Ali na Jihar Kano ya rasu yana da shekaru 73 a duniya.
Ɗansa, Muslihu Yusuf Ali ya sanar da rasuwar mahaifin nasa a wani rubutu da ya saki a manhajar Facebook a dare jiya Lahadi.
An!-->!-->!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Ta Bayyana Yau Laraba A Matsayin Ranar Hutun Takutaha
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana ranar yau Laraba, 4 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu domin nuna murna da zagayowar ranar Takutaha.
Ranar Takutaha dai, rana ce ta bakwai bayan ranar 12 ga watan Rabi’il Auwal da aka!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Sanannen Malamin Musulunci Gero Argungu Ya Rasu
Al’ummar Musulmai a Najeriya na jimamin rasuwar sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Abubakar Gero Argungu wanda ya rasu a asibitin Birnin Kudu a yau Laraba.
Shugaban Ƙungiyar Izala na Ƙasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bayyana a!-->!-->!-->…
Kuskure Ne Ci Gaba Da Kasancewa Da Tsinanne
Daga: Aliyu M. Ahmad
Ina mamaki mutanen da za su tsinewa wasu mutane, kuma su ci gaba da bibiyar su.
Misali, wasu za su tsine wa 'yan film, Arewa24 ko 'yan TikTok amma kuma suna ci gaba da kallon shirye-shiryensu. Cikin wayarka akwai!-->!-->!-->!-->!-->…
Ana Matsawa Najeriya Kan Ta Amince Da Auren Jinsi
Cocin Angalican ta Najeriya ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta bijirewa kiraye-kirayen da Turawan Yamma ke mata na ta sake matsayinta kan auren jinsi a Najeriya.
Wannan dai na a cikin jawabin bayan taron da cocin ta saki bayan!-->!-->!-->…
Masallata 8 Ne Suka Rasu, 25 Suka Sami Raunuka A Dalilin Rushewar Babban Masallacin Zaria
A ƙalla masallata takwas ne suka rasu, yayinda 25 suka ssamu raunuka a dalilin rugujewar wani sashi na Babban Masallacin Zaria mai shekaru 150 da ginawa.
Wannan ibtila’i dai ya faru ne a jiya Juma’a lokacin sallar La’asar a garin na!-->!-->!-->…
Ɗan Majalissar Jiha Ya Samar Da Wutar Sola A Babban Masallacin Birnin Kudu
Ɗan Majalissar Jiha mai wakiltar, Mazaɓar Birnin Kudu a Majalissar Jihar Jigawa, Muhammad Kabir Ibrahim ya samar da hasken wutar lantarki a Babban Masallacin Birnin Kudu.
Ɗan Majalissar ya samar da wutar ne ta hanyar sanya kayan samar!-->!-->!-->…
Ƙungiyar WAMY Zata Gina Jami’ar Musulunci A Jigawa
Ƙungiyar Taron Matasa Musulmi ta Duniya, WAMY, ta yi alƙawarin gina gagarumar jami’ar Musulunci a Jihar Jigawa.
Wannan ƙudiri na WAMY ya bayyana ne lokacin Gwamnan Jigawa, Malam Umar Namadi ya ziyarci ofishin ƙungiyar da ke Kano a jiya!-->!-->!-->…
El-Rufa’i Hatsabibin Dan Siyasa Ne, Ka Guje Shi, MBF Ga Tinubu
Kungiyar ‘Yan Middle Belt, MBF, a jiya Lahadi ta yi martani ga tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’I kan bidiyon da ake ta yadawa kwanan nan wanda aka ganshi yana bayanin dalilan da suka sa ya zabi dan takara Musulmi maimakon!-->…
Ranar Talata 27 Ga Watan Yuni Ne Za A Yi Tsayuwar Arfa
Hukumomin Saudiyya sun bayar da sanarwar ganin jinjirin watan Zulhijja a yau Lahadi.
A cikin wata sanarwa da aka wallafa shafin Haramain Sharafain na Facebook, hukumomin Sauydiyyan sun ce Ranar Talata 27 ga watan Yuni ita ce ranar!-->!-->!-->…
Mataimakin Shugaban Kasa Na Neman Afuwar Al’ummar Musulmi
Maitamakin shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima ya ce yana neman afuwar al'ummar Musulmi bisa wasu kalamai da ya yi game da zaɓen shugabannin majalisar dokokin Najeriya.
A cewarsa ba a fahimci maganar a muhallinta ba, kuma ba shi!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Karamar Sallah
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a 21 da Litinin 24 ga watan Afrilu, 2023 a matsayin ranakun hutun Karamar Sallah a Najeriya.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ne ya sanar da hutun a madadin Gwamnatin Tarayyar, kamar!-->!-->!-->…
Buhari Ya Dawo Abuja Bayan Kwashe Kwanaki 8 A Saudiyya
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya dawo Abuja bayan ziyarar kwanaki 8 a kasar Saudiyya, inda ya kuma gabatar da aikin Umara.
Shugaban na Najeriya ya bar Filin Jirgin King Abdulaziz da ke Jiddah a kasar Saudiyya a yau Laraba.
Kamfanin!-->!-->!-->!-->!-->…
Za A Fara Duban Watan Karamar Sallah Ranar Alhamis
A daidai lokacin da watan Ramadan na shekarar Musulunci ta 1444 ke karewa, Majalissar Koli ta Al’amuran Addinin Musulunci a Najeriya, NSCIA, karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ta bukaci!-->…
Ko Akwai Bukatar A Riƙa Tantance Malamai Kafin Su Fara Wa’azi A Najeriya?
Sananniyar kafar yada labarai ta BBC ta yi bincike tare da jin ra’ayoyin malamai daban-daban kan ko akwai bukatar a dinga tantance malamai kafin a ba su dama su yi wa’azi ga al’umma.
Wannan ya samo asali ne saboda zargin sakin kalaman!-->!-->!-->…