Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Security
Gini Mai Hawa 25 Ya Rufta Kan Mutane A Lagos
Daga: BBC Hausa
Wani gini mai hawa 25 da ake aikin gininsa a birnin Legos a Najeriya ya rushe tare da binne mutane.
Lamarin ya faru ne a yau Litinin a unguwar Ikoyi kamar yadda jami'an hukumar aikin ceto suka sanar.
Har yanzu babu!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Nigeria Na Bukatar ‘Yansandan Jihohi Domin Magance Matsalar Tsaro – Obasanjo
Daga: PUNCH
Tsohon Shugaban Kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa, akwai bukatar kirkirar ‘yansandan jihohi domin magance matsalar tsaron da ke addabar kasar nan.
Obasanjo ya bayyana cewa, za a iya gina kasa ne kawai idan gwamnati!-->!-->!-->!-->!-->…
Buhari Na Ganawar Sirri Da Shugabannin Tsaron Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari na ganarwar sirri da shugabannin tsaron Najeriya a fadarsa da ke a Abuja.
Ganawar wadda aka fara da misalin karfe 10 na safiyar Alhamis din nan, ta samu halartar Mataimakin Shugaba Kasa, Yemi Osinbajo da!-->!-->!-->…
An Dage Sauraren Shari’ar Nnamdi Kanu
Wata Babbar Kotu a Abuja ta dage sauraren shari’ar da take yiwa jagoran ‘yan kungiyar IPOB masu neman kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu.
A yau ne dai aka tsara ci gaba da saurararen karar wadda aka dage a baya musamman saboda gazawar!-->!-->!-->…
An Kai Nnamdi Kanu Kotu Cikin Tsananin Tsaro
Wata babbar Kotun Najeriya da ke Abuja ta cigaba da zaman saurarar karar jagoran masu fafutukar kafa kasar Biafra Nnamdi Kanu wanda ya isa kotun da safiyar yau bisa rakiyar jami’an tsaro fiye da 65.
Tuni dai kotun ta ci gaba da saurarar!-->!-->!-->…
‘Yan Bindiga Sun Kashe Sarakunan Gargajiya 2 A Jihar Imo
Hukumar ‘yan sandan jihar Imo da ke Arewa maso Kudancin Najeriya sun tabbatar da kisan da aka yiwa wasu sarakunan gargajiya guda 2 a jihar.
Al’amarin ya faru ne ranar Talatar nan a Nnenasa da ke Karamar Hukumar Njaba da ke jihar, inda!-->!-->!-->…
Buhari Ya Roki ‘Yan Jaridu Su Dena Cewa Tsaro Ya Tarbarbare
Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya hori kafafen yada labarai da su kula kan yanayin yanda suke bayar rahotonnin tsaro da na samar da zaman lafiya.
A cikin wata sanarwa da Babban Mai Temakawa Shugaban kan Kafafen Yada Labarai, Malam!-->!-->!-->…
Jami’an Tsaro Sun Kashe Yan Bindiga 10 A Jihar Kaduna
Jami'an tsaro sun kashe 'yan bindiga 10 a kusa da garin Fatika da ke karamar hukumar Giwa a jihar Kaduna.
Haka kuma rahotannin da BBC ta samu sun nuna cewa wasu maharan sun jikkata a yayin musayar wuta da jami'an tsaron.
Kwamishinan!-->!-->!-->!-->!-->…
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 49 A Kasuwar Goronyo Ta Jihar Sokoto
Rahotanni daga jihar Sokoto a Najeriya na cewa ‘yan bidinga sun kashe akalla mutum 49 a wata kasuwa a garin Goronyo na jihar.
Wasu ganau sun tabbatar wa da BBC labarin inda suka ce lamarin ya faru ne a ranar Lahadi da yamma, yayin da!-->!-->!-->…
Za A Rataye Wani Mutum A Kano Saboda Kashe Matarsa
Wata Babbar Kotu a jihar Kano, ta yankewa wani mutum mai suna Aminu Inuwa hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda samunsa da laifin kasha matarsa, Safara’u Mamman.
Inuwa, wanda ke zaune a yankin Gwazaye na unguwar Dorayi Babba a Kano ya!-->!-->!-->…
Shugaba Buhari Ya Ba Da Umarnin Kera Makamai A Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya, ya ce, an baiwa Ma’aikatar Tsaro ta Najeriya umarnin kirkirar tsararriyar masana’anta ta sojoji domin kera makaman da za su cike gibin makaman da jami’an tsaron Najeriya ke bukata.
Shugaban ya!-->!-->!-->…
Hukumar NDLEA Ta Kama Mutane 134 A Jigawa
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya ta ce ta samu nasarar kama wadanda ake zargi da ta’ammali da miyagun kwayoyi har mutum 134 a jihar Jigawa.
Hukumar ta kuma sanar da cewa, ta samu nasarar kwato miyagun kwayoyin da!-->!-->!-->…
‘Yan Ta’adda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 30 A Kaduna
Rahotanni na cewa, kimanin ‘yan bindiga 30 ne suka rasa rayukansu a wani rikici da ya barke tsakaninsu da mayakan kungiyar Ansaru a yankin Damari da ke Karamar Hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna.
Majiyoyi da dama sun tabbatar wa!-->!-->!-->…
Gwamnatin Najeriya Ta Hana ‘Yan Kasa Da Shekara 18 Mallakar Layin Waya
Hukumar Sadarwa ta Najeriya ta hana duk wasu masu shekara kasa da 18 mallakar layin waya.
Wannan ya fito ne a kwafin takardar fitar da sabbin tsare-tsare na dokokin masu anfani da layikan waya, wanda hukumar ta fitar a shafinta na yanar!-->!-->!-->…
Hukumar EFCC Ta Sako Matar Ganduje
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta sako matar Gwamnan jihar Kano, Hafsat Abdullahi Ganduje bayan bincikenta da tai kan zargin cin hanci da rashawa da danta Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya shigar gaban hukumar.
Jaridar!-->!-->!-->…
EFCC Ta Kama Matar Ganduje
Hukumar EFCC ta damke Hafsat Ganduje, matar gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje kan zargin cin hanci da rashawa da danta ya yi, kamar yanda jaridar PREMIUM TIMES ta rawaito.
Kamun ya zo ‘yan makonni bayan gazawar ta na amsa!-->!-->!-->…
Akwai Dan Majalissa Cikin Masu Daukar Nauyin ‘Yan Aware – Buhari
Akwai wani dan Majalisar Tarayya cikin manyan mutanen da ke daukar nauyin shugabannin kungiyoyin da ke kira a raba kasar Najeriya, in ji Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Juma'a.
Amma, bai bayyana ko wanene dan majalisar ba, haka kuma!-->!-->!-->…
An Kama Masu Temakawa Yan Ta’adda 2000 A Zamfara
Masu temakawa 'yan ta'adda sama da 2000 ne aka kama a jihar Zamfara sakamakon katse layin sadarwar da aka yi a jihar, a cewar Kwamishinan Ma'aikatar Yada Labarai, Al'adu da Yawon shakatawa na jihar, Alhaji Ibrahim Dosara.
Kwamishinan ya!-->!-->!-->…
Kaduna Za Ta Katse Layikan Waya A Wasu Sassan Jihar
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce gwamnatinsa ta nemi gwamnatin tarayya a hukumance da ta tilasta dakatar da layikan sadarwa a wasu sassan jihar da hukumomin tsaro suka ayyana a matsayin masu bukatar irin wadannan matakan.
!-->!-->!-->…
Masu Laifi Na Jiran Hukuncin Rajamu A Bauchi
Daga: Abdullahi Yawale
A jihar Bauchin, sama da shekaru 20 kenan da kaddamar da tsarin shari’ar Musulunci, amma har yanzu ana fuskantar jinkiri wajen aiwatar da hukunce-hukuncen da kotuna suka yanke karkashin wannan!-->!-->!-->…