Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Security
Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’addan Da Suka Kai Hari Sansaninta Na Sokoto
Rundunar Sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe dimbin 'yan ta'addar da suka kai hari sansanin soji na Sokoto.
Manjo Janar Benjamin Olufemi Sawyer, Daraktan Yada Labarai na Sojojin, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar!-->!-->!-->…
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Sansanin Sojoji na Sokoto Tare Da Kashe Jami’ai 15
'Yan bindiga sun kashe sojoji 9,' yan sandan MOPOL 3 da kuma jami'an hukumar tsaro ta Civil Defense (NSCDC) 3 yayin wani hari da aka kai kan sansanin sojoji a jihar Sokoto.
Majiyoyin tsaro da dama da suka bibiyi lamarin sun shaida wa!-->!-->!-->…
Yadda Kotu Ta Daure Matashi Kan Laifin Satar Kwanon Gyada
Daga Abdullahi Yawale
Babbar Kotun Shariar Musulunci mai lamba daya dake zamanta a Hadejia jihar Jihawa, ta daure wani matashi mai suna Musa Danladi dan shekaru 18 mazaunin unguwar Makara Huta Hadejia zaman gidan ajiya da gyaran hali na!-->!-->!-->…
Kotu Ta Daure Matashi Shekaru 3 Bisa Laifin Satar Waya
Daga: Abdullahi Yawale
Babbar Kotun Shariar Musulunci mai lamba daya dake zamanta a Hadejia jihar Jigawa, ta daure wani matashi mai suna Babani Musa dan shekaru 30 zaman gida ajiya da gyaran hali na tsawon shekaru 3 bisa laifin satar!-->!-->!-->…
Bayyana Masu Daukar Nauyin Boko Haram Zai Shafi Bincike – Malami
Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya, Abubakar Malami, ya kare matakin da gwamnati ta dauka na kin bayyana sunayen masu temakawa ta'addanci a halin yanzu. Ya ce hakan ya zama tilas domin kada a kawo cikas ga bincike.
Babban Lauyan ya fadi!-->!-->!-->…
‘Yan Boko Haram 8,000 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas
Mukaddashin Babban Kwamandan Runduna ta 7, Brig.-Gen. Abdulwahab Eyitayo, ya ce sama da ‘yan ta’addan Boko Haram 8,000 ne ya zuwa yanzu suka mika wuya ga sojoji.
Ya ce ‘yan ta’addan sun mika wuya daga maboyarsu da ke dajin Sambisa, da!-->!-->!-->…
Gwamnatin Buhari Ba Ta Da Sha’awar Bayyana Sunayen Masu Daukar Nauyin Ta’addanci – Femi Adesina
Daga: Abu Hammad Hadejia
Mai ba shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Femi Adesina, ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya ba ta da sha’awar bayyana suna da kuma kunyata duk wani da ke da hannu wajen!-->!-->!-->…
Yansanda A Jihar Bauchi Sun Kama Matashi Mai Kwacen Babur
Daga: Abdullahi Yawale
Rundunar yan sanda a jihar bauchi ta kama wani matashi da ake zargi da kwacen babur.
Matashin mai suna Abdullahi Bakoji ya ce yana amfani da guduma wajen kwacen babur Inda yake boye ta a cikin wandonsa.
Sai!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Harbe-Harbe A Jami’ar Rasha Sun Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 5
Wani dan bindiga ya bude wuta a wata jami'a a birnin Perm na kasar Rasha da safiyar Litinin din nan, inda ya kashe mutane biyar da raunata shida, a cewar kwamitin bincike na Rasha.
Ma'aikatar lafiya ta yankin Perm ta ba da rahoton cewa!-->!-->!-->…
NDLEA Ta Gargadi Masu Keke NAPEP Akan Safarar Kwayoyi Da Masu Fataucin Mutane
Shugaban NDLEA, Brig.-Gen. Buba Marwa, a ranar Asabar a Abuja ya gargadi masu tuka babur, wanda aka fi sani da Keke NAPEP ko Adaidaita Sahu kan daukar masu safarar miyagun kwayoyi.
Marwa ya ce za su yi asarar jarinsu idan aka kamasu!-->!-->!-->…