Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Security
NASWDEN Applauds Defence Minister Badaru for Strengthening National Security
The National Association of Scrap and Waste Dealers Employers of Nigeria (NASWDEN) has commended Defence Minister Badaru Abubakar for his pivotal contributions to bolstering Nigeria’s security framework.
The association, which!-->!-->!-->…
Gunmen Strike, Policeman Killed, Another Feared Dead in Convoy Attack
A policeman was fatally shot and another injured during an attack on their convoy by gunmen at Ubakala in the Umuahia South Local Government Area of Abia State.
The incident, which occurred around 9 p.m. on Sunday, marks the!-->!-->!-->…
EFCC Investigates Viral Video of Chinese National Mutilating Naira Notes
The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) has launched an investigation into a viral video allegedly showing a Chinese national tearing Nigerian naira notes in Lagos.
EFCC spokesperson Dele Oyewale confirmed the!-->!-->!-->…
Gunmen Kill Two Soldiers at Military Checkpoint
In a brutal dawn attack on Wednesday, gunmen killed two soldiers at a military checkpoint along the Umuahia-Owerri Road in Abia State, near the Imo boundary.
The assailants, who reportedly drove a white Lexus, fled after a fierce!-->!-->!-->…
We Will Secure this Country, We Will Fix It, We Are Not Jokers – Ribadu
National Security Adviser Nuhu Ribadu has warned that the Tinubu administration will tolerate no obstacles in its fight against banditry and terrorism, as security forces intensify operations against armed groups.
Speaking at the!-->!-->!-->…
Attack on Obajana Substation Stalls Power Expansion
In a fresh assault on Nigeria’s power infrastructure, armed assailants attacked the construction site of a new 330/132/33kV transmission substation in Obajana, Kogi State, on Tuesday night.
The gunmen destroyed a key 150MVA power!-->!-->!-->…
Alleged Adultery: Kano Hisbah Official Denounces Fake Audio Report On Suspended Jigawa Commissioner
By Mika'il Tsoho, Dutse
An official of the Kano State Hisbah Command responsible for the Yankaba area of Kano city, Malam Aliyu Usman, has denounced a voice recording circulating on social media, which falsely claims that Hon. Auwal!-->!-->!-->…
Jigawa Commissioner Denies Affair Allegations, Vows Legal Action
The Jigawa State Commissioner for Special Duties, Auwal Danladi Sankara, has categorically denied allegations linking him to an extramarital affair with a married woman.
Earlier on Friday, the Kano State Hisbah Board announced Sankara’s!-->!-->!-->…
Troops Eliminate 96 Terrorists, Capture Key Commander In Northern Nigeria
The Defence Headquarters has announced that Nigerian troops have killed at least 96 terrorists and arrested 227 suspects, including a notorious commander, during ongoing military operations in the northern region of the country.
In a!-->!-->!-->…
Taron Majalissar Ɗinkin Duniya; Najeriya Ta Miƙa Babbar Buƙata Ga Duniya
Najeriya ta miƙa buƙatar samun gurbi a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya a taron majalissar karo na 79 da ake gabatarwa a birnin New York.
Najeriyar ta ce ta taka muhimmiyar rawa a ayyukan kiyaye zaman lafiya tare da tura fiye!-->!-->!-->…
Ministan Tinubu Na Shan Caccaka Kan Zargin Alaƙarsa Da Ƴanta’adda
Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, yana fuskantar suka bayan da aka danganta shi da ƴan ta’adda.
Ana zargin Matawalle da sayawa shugabannin ƴan ta’addar motoci, ciki har da shahararren jagoran ƴan bindigar, Bello Turji da wasu ma,!-->!-->!-->…
An Kama Wata Mota Maƙare Da Makamai A Katsina
Jami’an tsaro a Jihar Katsina sun kama wata mota maƙare da makamai masu yawan gaske a Ƙaramar Hukumar Batsari ta Jihar Katsina.
Kwamishinan Tsaro da Kula da Harkokin Cikin Gida na Jihar Katsina, Dr. Nasir Mu’azu, ya bayyana cewa lamarin!-->!-->!-->…
Shugaban NLC Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Barazanar Da Ƙungiyar Ta Yi
Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC), Kwamared Joe Ajaero, wanda aka kama, an sako shi a daren Litinin da ta gabata daga hannun hukumar tsaro ta DSS, duk da cewa matakin hukumar ya jawo suka daga sassa daban-daban na kasar.
Wani!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: DSS Sun Mamaye Ofishin SERAP
Ma'aikatan Hukumar Tsaro ta DSS sun mamaye ofishin kungiyar SERAP da ke Abuja.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an sun nemi ganawa da shugabannin kungiyar kare hakkin dan Adam da lura da al'amuran tattalin arziki.
A cikin wani rubutu da!-->!-->!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: DSS Ta Kama Shugaban NLC, Joe Ajaero
Jami'an Hukumar Tsaro ta DSS sun kama Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC), Joe Ajaero.
An kama Ajaero ne a safiyar yau Litinin a filin jirgin sama na kasa da kasa na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, a lokacin da yake kan hanyarsa ta!-->!-->!-->…
Bello Turji Ya Amince Ya Rage Kuɗin Fansa Daga Naira Miliyan 50 Zuwa Naira Miliyan 30
Mutanen garin Moriki a Ƙaramar Hukumar Zurmi ta jihar Zamfara sun samu nasarar shawo kan sanannen jagoran ƴanta’adda, Bello Turji, inda ya rage kudin fansar da ya ɗora musu daga naira miliyan 50 zuwa naira miliyan 30, tare da ba su wa’adin!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Wasu Sojojin 196 Sun Miƙa Takardar Ajjiye Aiki Saboda Matsalolin Aikin
Aƙalla sojoji 196 da ke aikin yaki a yankin Arewa maso Gabas da sauran wuraren yaƙi sun rubuta takardun ajiye aiki ga shugaban rundunar sojin ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, don yin ritaya da son ransu.
Matakin na su ya zo ne a!-->!-->!-->…
Zamu Fara Shirin Ɗiban Dubunnan Ƴansanda A Najeriya – Tinubu
Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin samar da kayan aiki na zamani ga Hukumar Ƴansandan Najeriya domin inganta ayyukanta.
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ne ya bayyana hakan a yayin bikin yaye ɗalibai 478 a Kwalejin Ƴansanda ta Najeriya da ke!-->!-->!-->…
Ku Kare Kanku Daga Ƴanta’add, Gwamnan Katsina Ya Shawarci Ƴan Jiharsa
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya yi kira ga al’ummar jihar da su ɗauki matakan kariya don kare kansu daga hare-haren ƴanbindiga da ke addabar jihar.
Ya bayyana hakan ne a taron dandalin tattaunawa da aka gudanar mai taken:!-->!-->!-->…
Mutane 13, 346 Aka Kashe, Aka Sace 9,207 A Watanni 16 Na Mulkin Tinubu, In Ji Wani Rahoto
Tun bayan rantsar da Shugaba Bola Tinubu a ranar 29 ga watan Mayu, 2023, Najeriya ta fuskanci ƙaruwar tashin hankali, inda aka kashe mutane 13,346 aka kuma yi garkuwa da 9,207 a fadin kasar.
Wannan ƙaruwar tashin hankalin da ta shafi!-->!-->!-->…