Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Security
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Ɗalibai Mata Na Jami’ar Dutsin-Ma
Wasu da ake zargin ƴan ta’adda ne sun kai mamaya tare da yin garkuwa da ɗalibai mata biyar na Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutsin-Ma a Jihar Katsina.
Wata ƴar’uawar ɗaya daga cikin ƴanmatan da lamarin ya rutsa da su mai suna Fatima!-->!-->!-->…
Ƴansanda Sun Dakatar Tare Da Korar Ƴanfashi A Jigawa
Rundunar ƴansandan Jihar Jigawa ta ce, ta dakatar da yunƙurin yin fashi da wasu mutane suka shirya yi a yankin Ƙaramar Hukumar Kazaure da ke jihar.
Rundunar a wata sanarwa da ta saki ta hannun Mataimakin Jami’in Hulɗa da Jama’a na!-->!-->!-->…
YAJIN AIKI: Yayin Da NLC Ke Shirin Tsunduma Yajin Aiki, Gwamnatin Tarayya Ta Gayyace Ta Zaman…
Gwamnatin Tarayya ta kuma gayyatar shugabancin Ƙungiyar Ƴan Ƙawadago, NLC, zuwa wajen zaman tattaunawa domin magance matsalolin da za su sa ƙungiyar shiga yajin aiki.
An tsara cewar za a gudanar da zaman ne tsakanin ɓangarorin biyu a!-->!-->!-->…
DSS Ta Kama Jami’in Gwamnati Da Karkatar Da Kayan Tallafin Rage Raɗaɗi
Rundunar Tsaro ta Farin Kaya, DSS, ta kama wani ma’aikacin Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Nasarawa da wasu mutane da yake aiki da su, bisa zargin karkatar da kayan tallafin da aka tanadarwa talakawan da ke cikin matsatsi.
Ana!-->!-->!-->…
Kwamitin Majalissar Wakilai Ya Dakatar Da Aikinsa Saboda Yajin Aikin NLC
Saboda yajin aikin gargaɗin da NLC ta sanar da farawa a yau, kwamitin wucin gadi da ke bincikar badaƙalar ɗaukar ma’aikata a ma’aikatu da hukumomi, a jiya Litinin ya sanar da ɗage ci gaba da aikinsa har sai ranar Alhamis 7 ga watan!-->…
ASUU, ASUP, Bankuna Da Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Shiga Yajin Aiki Ƙarƙashin NLC
Ƙungiyoyin da ke ƙarƙashin Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC, sun jaddada goyon bayansu na shiga yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyu da NLC ta fara a yau Talata.
Ƙungiyoyin sun haɗa da Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa, ASUU; Ƙungiyar!-->!-->!-->…
NLC Ta Ƙi Yarda Da Kiran Gwamnatin Tarayya, Ta Jaddada Shiga Yajin Aiki
Shugabancin Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, ya bijirewa zaman da Ministan Ƙwadago da Ɗaukar Ma’aikata, Simon Lalong ya kira domin dakatar da yajin aikin kwanaki biyu da NLC ta fara a yau Talata.
A zaman da aka gudanar jiya Litinin da yamma, iya!-->!-->!-->…
NNPP Za Ta Binciki Kwankwaso Kan Zargin Badaƙalar Sama Da Naira Miliyan Dubu Na Jam’iyya
Ɗaya daga cikin tsagin jami’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ƙarƙashin jagorancin Major Agbo, ya sanar da cewar zai binciki ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya gabata, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da wasu makusantansa!-->…
Ɗalibai Da Fusatattun Matasa Na Shirin Yin Zanga-Zangar Tarzoma Kan Matsatsin Da Ake Ciki A…
Sashin Tsaro na Farin Kaya, DSS, a yau Litinin ya bayyana cewar ya gano shirin da wasu suke yi a sassan ƙasar nan da gudanar da zanga-zanga mai ɗauke da tarzoma.
A sanarwar da Jami’in Hulɗa da Jama’a na DSS, Peter Afunanya ya fitar, ya!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Gidajen El-Rufai A Abuja, Sun Tafi Da Wani Magidanci
Mazauna unguwar Kuchiko Resettlement Development Area (KRDA) da ke unguwar Bwari a Abuja sun sanar da yawaitar garkuwa da mutanen da ake yi a unguwar.
Wannan ya biyo bayan lamarin da ya faru da sanyin safiyar yau Asabar, a unguwar da!-->!-->!-->…
Wani Dattijo Ya Kashe Matarsa Ta Biyu Saboda Ta Ki Kwanciya Da Shi
Wani tsohon ma’aikacin Hukumar Ilimi Matakin Farko ta Jihar Adamawa mai suna Aminu Mahdi ya faɗa komar ƴansanda bayan an zarge shi da kashe matarsa ta hanyar duka.
Dattijo Aminu, ɗan shekara 63 a duniya, wanda ya fito daga Mazaɓar Yelwa!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Sojojin Da Suka Mutu Sanadiyar Harbo Jirginsu Da Ƴan-ta’adda Suka Yi A Neja
Sojojin Najeriya sun yi jana'izar sojojin da suka rasa rayukansu a sanadiyar hatsarin jirginsu da ƴan-ta’adda suka jawo da kuma waɗanda aka kai harin kwanton ɓauna.
A makon da ya gabata ne, sojojin Najeriya suka bayyana cewar jami’ansu!-->!-->!-->…
Sojojin Najeriya Da Na Birtaniya Za Su Yi Aiki Tare Wajen Kawo Ƙarshen Boko Haram – Badaru
Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya ce, Najeriya za ta ƙarfafa alaƙa da ƙasar Birtaniya domin magance matsalar tsaro a Najeriya.
Badaru ya bayyana hakan ne a yau, lokacin da wakilan ƙasar Birtaniya ƙarƙashin Ministan Sojojin!-->!-->!-->…
RIKICIN SARAUTA: Fusatattun Dangin Sarkin Dutse Sun Farmaki Gidansa Saboda Kalamai Kan Galadiman…
Wasu fusatattun dangin Mai Martaba Sarkin Dutse, Hamim Nuhu Sunusi, sun kutsa gidan kwanansa, inda su ka ci zarafin fadawa tare da sara abokin sarkin na ƙuruciya bisa kalaman da aka yi kan kawun sarkin, Galadiman Dutse, Basiru Sunusi.
!-->!-->!-->…
Ƴan-ta’adda 41 Ne Suka Mutu A Faɗan Da Ya Ɓarke Tsakanin Boko Haram Da ISWAP A Borno
Mayaƙan Boko Haram da na ISWAP a ƙalla 41 aka kashe bayan ɓarkewar faɗa tsakanin ƴan ƙungiyoyin a jiya Laraba a Jihar Borno.
Bayanai sun tabbatar da cewar, mayaƙan ISWAP waɗanda suka je wajen faɗan a kan ƙananan jiragen ruwa, sun!-->!-->!-->…
Dubunnan Mutanen Da Suka Mutu A Dalilin Faɗan Manoma da Makiyaya
Malamai a Sashin Koyar da Kimiyyar Siyasa na Jami’ar Abuja sun koka kan irin rayuka da dukiyoyin da aka rasa a sanadiyyar faɗan manoma da makiyaya a jihohin Benue da Plateau.
Malaman sun bayyana rashin ƙoƙari daga ɓangaren gwamnati!-->!-->!-->…
Wani Mutum Ɗan Shekara 50 Ya Kashe Agolan Gidansa A Jigawa
Rundunar ƴansandan Jihar Jigawa ta kama wani mutum ɗan shekara 50 mai suna Ibrahim Adamu da gangancin yin amfani da abu mai kaifi wajen yanka agolan gidansa ɗan shekara huɗu a duniya.
Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar Ƴansandan Jihar!-->!-->!-->…
Wani Tsoho Ɗan Shekara 84 Ya Kashe Matarsa Saboda Ta Ƙi Kwanciya Da Shi
Wani tsoho ɗan shekara 84 mai ƴaƴa 7 mai suna Gabriel Uhuwa ɗan Jihar Edo ya faɗa komar ƴansanda saboda zarginsa da ake da kashe matarsa saboda ta ƙi yarda ta kwanta da shi.
Ƴansandan ne suka tabbatar da kama tsohon a jiya Laraba,!-->!-->!-->…
An Kashe Sojojin Nijar 17 A Iyakar Ƙasar Da Mali
An kashe sojojin Jamhuriyar 17 a jiya Talata a wani hari da ake zargin ƴan ta’adda ne suka kai musu a iyakar ƙasar ta yamma wadda ta haɗa ƙasar da Mali, in ji Ma’aikatar Tsaro ta ƙasar.
Ma’aikatar Tsaron ta ce, sojojin sun fuskanci!-->!-->!-->…
Ƴansanda Sun Kama Ɓarayin Wayar Lantarki, Shanu, Awaki Da Ƴan-Fashi A Jigawa
Jami’an ƴansanda na Rundunar Ƴansanda ta Jihar Jigawa sun kama wasu da ake zargin ƙwararrun ɓarayin shanu da awaki ne a garin Maigatari.
Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar, DSP Shiisu Adam ne ya bayyana hakan lokacin da yake jawabi ga!-->!-->!-->…