Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Security
NDLEA Ta Kara Wa’adin Daukar Sabbin Ma’aikatan Da Take Yi
Shugaban Hukumar Hana Sha da Fatucin Miyagun Kwayoyi, NDLEA, Buba Marwa, ya amince da kara wa’adin sati guda kafin a rufe shafin daukar sabbin ma’aikata na hukumar.
Buba Marwa ya bayyana hakan ne a sanarwar da Daraktan Yada Labarai da!-->!-->!-->…
‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Tsohon Mataimakin Gwamna
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado a garinsu na Gwagi da ke yankin Karamar Hukumar Wamba da sanyin safiyar yau Juma’a.
Wata majiya daga iyalan wanda tsohon Mataimakin Gwamnan!-->!-->!-->…
Fararen Hula 755 Ne Suka Mutu Wasu 1321 Suka Samu Raunuka Sakamakon Tashin Bamabamai A Najeriya
Sashen dake kula da iyakance barazanar dake tattare da bamabamai da sauran abubuwan fashewa na Majalissar Dinkin Duniya UNMAS ya tabbatar jiya laraba 5 ga wata cewa, adadin mutane 755 ne suka mutu yayin da wasu 1321 kuma suka samu raunuka!-->…
‘Yan Acaba Sun Kashe Dansanda A Lagos
Akwai rashin zaman lafiya a kan titin Apapa-Oshodi biyo bayan zargin kisan dansanda da wasu ‘yan acaba da aka fi sani da okada riders suka yi.
An rawaito cewa, akalla bindigu uku mallakin dansandan ake zargin an an kwace.
DAILY TRUST!-->!-->!-->!-->!-->…
Yaro Dan Shekara 17 Ya Lalata Kananan Yara Biyu A Kano – ‘Yansanda
Wani yaro dan shekara goma sha-bakwai ya shiga hannun ‘yansanda a Jihar Kano bayan an zarge shi da lalata kananan yara biyu.
Kwamishinan ‘Yansanda na Jihar Kano, Mamman Dauda ne ya tabbatar da kama yaron a tattaunawar da yai da Kamfanin!-->!-->!-->…
Mutane 3 Sun Mutu, 13 Sun Jikkata A Yayinda Bus Ta Kama Da Wuta A Kano
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce, fasinjoji mata uku ne suka rasa rayukansu yayinda fasinjoji 13 suka sami raunuka lokacin da wata motar bus ta haya ta kama da wuta a jiya Talata.
Jami’in Hulda da Jama’a na Hukumar, Alhaji!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga Sun Shiga Dakin Kwanan Dalibai, Sun Yi Garkuwa Da Dalibai Mata
Ƴan bindiga sun kutsa cikin dakin kwanan ɗalibai na Federal University, Gusau a Jihar Zamfara a yau Lahadi.
Batagarin sun kai samame ƙauyen Sabon Gida ne da ke Bunguɗu inda suka kutsa gidan da daliban suke kwana, suka kulle masu gadinsu!-->!-->!-->…
Kotu Ta Yanke Wa Mutane 3 Hukuncin Rataya A Jigawa
Babbar Kotun Jiha da zamanta a Kaugama, Jihar Jigawa, ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga Suleiman Bello, Auwalu Muhammed da Yakubu Muhammed bisa samunsu da laifuka tara da suka hada da hada baki wajen yin fashi da makami.
!-->!-->!-->…
Matar Da Ta Dabawa Mijinta Wuka Har Lahira Ta Ce Ba Ta Da Hankali
Babbar Kotun Jihar Ekiti da ke Ado Ekiti, a ranar Alhamis da ta gabata, ta bayar da umarnin ci gaba da tsare Janet Jegede a matsayin mai babban laifi saboda dabawa mijinta wuka da tai har ya mutu.
An dai gurfanar da Janet ne a gaban!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: An Kama Mutumin Da Yai Barazanar Gayyato IPOB Lagos
An kama Eze Ndigbo na yankin Ajao Estate a Jihar Lagos, Fredrick Nwajagu.
Da yake magana a wani faifan bidiyo da ya yadu a Juma’ar nan, Nwajagu ya yi barzanar gayyato mambobin haramtacciyar kungiyar IPOB domin su kare dukiyoyin ‘yan!-->!-->!-->…
Zamu Gayyaci IPOB Ta Zo Ta Kare Mu A Lagos – Shugabannin Igbo Na Kudu Maso Yamma
Eze Igbo na Ajao Estate da ke Jihar Lagos, Fredrick Nwajagu, ya yi alkawarin gayyatar masu fafutukar kafa kasar Biafra, IPOB, zuwa Jihar Lagos domin su kubutar da dukiyoyin al’ummar Igbo a jihar.
Nwajagu ya bayyana hakan ne a wani!-->!-->!-->…
An Kama Malamin Jami’a Saboda Bukatar Yin Lalata Da Karbar Kudi A Wajen Daliba Don Ba Ta Maki
Hukumar Yaki Da Almundahana Da Saba Ka’idojin Aiki, ICPC, ta kama wani mai suna Dr. Balogun Olaniran, malami a Tai Solarin University of Education, (TASUED) da ke Ijebu-Ode, Jihar Ogun, bisa zargin cin zarafin daliba da neman kudi a!-->…
Ƴan Sanda A Kano Sun Kama Mutum 14 Da Zargin Aikata Fashi Da Dabanci
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da kama mutum 14 waɗanda take zargi da aikata fashi da makami da tu'ammali da ƙwayoyi da kuma aikata dabanci a makon farko na watan azumin Ramadan.
Rundunar ta ce an samu nasarar kama mutanen ne!-->!-->!-->…
Jami’an Immigration Sun Ki Aikinsu, Suna Shirin Shiga Zanga-Zanga Kan Rashin Biyansu Alawuns Na…
Wasu daga shugabannin Nigeria Immigration Service (NIS) yanzu haka suna shirya gudanar da zanga-zanga kan rashin biyansu kudaden alawuns na aiyukan zaben da ya gabata kamar yanda SaharaReporters ta gano.
Ana sa ran za a gudanar da!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda Sun Kama Ƴan Shi’a 19 Masu Zanga-Zanga A Abuja
Rundunar ƴan sanda a babban birnin tarayya Abuja sun tabbatar da kama mambobin kungiyar ƴan shi'a 19 kan gudanar da zanga-zanga ba tare da izini ba.
A cikin wata sanarwa da ta samu a hannun mai magana da yawun ƴan sandan, SP Josephine!-->!-->!-->…
Majalissar Dinkin Duniya Ta Yi Tir Da Kisan Masunta A Borno
Majalisar Dinkin Duniya ta yi Alla-wadai da kisan fararen hula akalla 37 a wani harin kwantan ɓauna a ƙauyen Mukdolo a karamar hukumar Ngala na jihar Borno.
Rahotanni sun ce gwamman mutane ne waɗanda akasari manoma da masunta aka harbe!-->!-->!-->…
Boko Haram Ta Kashe Masunta 35 A Borno
Akalla masunta 35 ne wadanda suka fita kamun kifi, ‘yan Kungiyar Boko Haram suka kashe a Karamar Hukumar Ngala da ke Jihar Borno.
Mazauna garin da dangin wadanda aka kashe sun ce, sun matukar kaduwa da harin, yayin da sukai kira da a!-->!-->!-->…
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Jawo Mutuwar Mutane Da Dama A Kwande, Jihar Benue
Mutane da dama sun rasa rayukansu a kauyukan Karamar Hukumar Kwande da ke Jihar Benue bayan wadanda ake zargin makiyaya ne sun kai hari a yankunan.
Wani shaida ya ce, har kawo yanzu akwai mutane da dama da suka bace, wasu da raunukan!-->!-->!-->…
One Dead, Several Sustain Injuries In Ondo Market Clash
The Hausa and Fulani residents in Ayede-Ogbese, a popular market town in Akure North Local Government Area of Ondo State have engaged one another in a bloody clash.
The clash which was reported to have commenced on Tuesday evening!-->!-->!-->…
Garin Saka Caji, Lantarki Ta Ja Wata Mata ‘Yar 36 Har Lahira A Taraba
Wata mata ‘yar shekara 36 ta mutu a dalilin jan da wutar lantarki tai mata a garin Jalingo na Jihar Taraba.
Matar, wadda aka bayyana sunanta da Jindori Ignatius ‘yar kabilar Kona, ta mutu ne a lokacin da kake kokarin sanya cajin wayarta!-->!-->!-->…